INEC
Zaɓukan 2023: Baiyi Wata-Wata Ba Tinubu ya Aikawa Atiku da Obi Ƙwaƙwƙwaran Saƙo Bayan INEC Ta Ayyana Shi a Matsayin Wanda Yayi Nasara A Zaben Da Aka Kammala
Tunda Mai Yiwu wa Ta Riga data faru, Ya Kamata Atiku Kawai Ka Yarda Ka Faɗi Zaɓe, Kai Kuma Ayu Ka Sauka Daga Shugabancin PDP, Tunda Ka Gaza Komai Inji Fayose
Ya Kamata Atiku da Obi Suyi Koyi da Jonathan ta Hanyar Kiran Wayar Tinubu Su Tayashi Murna Salon Yadda Yayiwa Buhari a Shekarar 2015 - Kwamitin Neman Zaɓen APC
Zaɓukan 2023: Yazo Ya Tafi Ya bar Baya Da Kura Ga Wasu Gwamnoni, Ga Jerin Sunayen Gwabnonin 6 Da Suka Rasa Kujerun Sanatoci A Kokarin Su Na Zama Sanatocin su
Bola Tinubu, zababben shugaban kasa a zaben 2023, zai karbi satifiket dinsa na cin zabe a ranar Laraba kamar yadda shugaban INEC, Mahmood Yakubu ya bayyana.
An sanar da Asiwaju Bola Ahmad Tinubu a matsayin sabon zababben shugaban kasar Najeriya bayan samun kuri'u mafi rinjaye a zaben shugaban kasar da ya gudana.
Kungiyoyin kasashen waje sun ce Hukumar INEC ba tayi kokarin da aka sa rai a zaben 2023 ba. Wadannan kungiyoyi sun ce INEC ta jawo alamar tambaya a zaben bana.
Shugaban jamiyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, na kasa, Rufai Alkali ya yi kira ga Hukumar zaben Najeriya, INEC, ta soke zaben 2023 ta sanar ranar sake wani
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana cewa zaben da ta gudanar yana da nagarta kuma ta shawarci jam'iyyun da suke zargin an musu magudi su tafi kotu.
INEC
Samu kari