INEC
Dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP, Dino Melaye ya yi martani kan badakalar da ake yi a zaben jihar Kogi, ya kiraye INEC ta soke zabukan da aka yi a wasu wurare.
Hukumar zabe mai zaman kanta na Najeriya (INEC) ta tabbatar da cewa an tsare wasu jami'anta a karamar hukumar Brass ta jihar Bayelsa ba tare da son ransu ba.
Jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) ta rubutawa Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) korafi cewa ta soke sakamakon zaben Kogi ta Tsakiya.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta sanar da kuɓutar da aka sace ana jajibirin zaɓen gwamnan jihar Bayelsa na ranar Asabar, 11 ga watan Nuwamba.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ya lashe dukkanin ƙananan hukumomi 27 a zaɓen gwamnan jihar Imo da aka gudanar a ranar Asabar, 11 ga watan Nuwamban 2023
Dele Momodu hadimin Atiku Abubakar, ya caccaki hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) kan dakatar da zaɓe a wasu gundumomi tara a jihar Kogi.
Wani ma’aikacin hukumar INEC da aka yi ram da shi a ranar jaji-birin zaben Gwamnonin jihohi, ya samu ‘yanci. Sanarwa ta fito daga INEC cewa malamin zaben ya tsira.
Hukumar INEC ta bayyana matsayinta a kan sakamakon zaben da ke yawo wanda Dino Melaye da Murtala Ajaka, yan takarar PDP da SDP a zaben Kogi suka yada.
Dan takarar gwamnan jihar Kogi karkashin jam'iyyar PDP ya zargi hukumar zabe ta kasa da boye takaradar rubuta sakamakon zabe. An dakatar da kada kuri'a a wani yanki.
INEC
Samu kari