INEC
Kwamishinan yaɗa labarai na hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), Festus Okowa, ya saurari jam'iyyar PDP da ta fita nuna fushinta a hedkwatar Abuja.
Jam'iyyar PDP ta jagorancin wata zanga-zanga a ofishin hukumar zabe mai zaman kanta, inda take bayyana rashin amincewarta da yadda sakamakon zaben bana ya zo.
Tun da hukumar INEC ta amsa cewa an samu matsaloli, Atiku Abubakar ya ce Farfesa Mahmood Yakubu ya sauka. Mai taimakawa ‘dan takaran ya fitar da jawabi a jiya.
Jagororin adawa ba su gamsu da sakamakon zaben 2023 ba. An aika goron gayyatar zanga-zanga zuwa Gwamnonin Delta, Sokoto, A/Ibom Bayelsa, Edo, Adamawa, da Bauchi
Hasashen da YIAGA suka yi ya nuna sakamakon da aka sanar ya ci karo da abin da ake sa rai, hakan na zuwa ne bayan Bola Tinubu ya samu shaidar zama Shugaban Kasa
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta dauka kwararan matakai da zasu taimaka wajen kaucewa samun matsala a azaben gwamnonin da ke tafe nan da mako.
Wata kungiyar haɗa kan kasa da zaman lafiya mai dorewa ta roki hukumar zabe mai zaman kata ta ƙasa INEC ta bayyana abinda ya sa bata dora sakamako a Firtal ba.
Volodymyr Zelenskyy, shugaban kasar Ukraine, ya shiga jerin shugabannin kasashen duniya da suka taya zababben shugaban Najeriya, Bola Tinubu, murnar cin zabe.
Ekene Enefe, jigon APC ya ce hukumar INEC ba ta tura sakamakon zabe ta intanet ba don an gano akwai masu kutse na intanet da aka dako su daga Rasha da Israila.
INEC
Samu kari