Ibadan
Mazauna garin Ibadan na jihar Oyo, sun bayyana jin dadinsu bayan da suka samu ruwan sama na farko a shekarar 2024, a ranar Alhamis, 4 ga watan Janairu.
Gwamna Seyi Makinde ya sha alwashin ba zai biya ko sisi ga tsaffin ciyamomin kananan hukumomin jihar ba da ya kora har sai Kotun Koli ta umarce shi.
Hukumar kiyaye haɗurra reshen jihar Ogun ta tabbatar da mutuwar fasinjoji 10 a wani mummunan hatsari da ya auku da asubahin ranar Talata, 12 ga watan Disamba.
Kotu da dakatar da Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun kan shirinsa na korar shugabar alkalan jihar, Mai Shari'a, Oyebola Ojo daga mukaminta a jihar.
Gwamnatin jihar Osun ta fitar da sanarwa inda take fayyace gaskiyar wani faifan bidiyo da ake yadawa cewa Gwamna Adeleke na Osun yaki gaisawa da Ooni na Ife.
Gwamnan jihar Osun, Adeleke zai sha fama da shari'o'i daban-daban biyo bayan korar shugabanni da mambobin majalisar gudanarwa na hukumomin gwamnati huɗu.
Jami’an yan sanda sun kama wani da ake zargin matsafi ne, Hassan Kolawole. An gurfanar da mutumin a ranar Juma’a bayan an kama shi da sabon kokon kai.
Ministan wutar lantarki na Najeriya, Adebayo Adelabi, ya share tababa kan halin da yake ciki bayan hatsarin jirgin saman da ya ritsa da shi a Ibadan jiya Jumu'a.
Rahotanni sun bayyana cewa wani jirgin sama ya gamu da matsala a filin sauka da tashin jiragen sama da ke Ibadan, babban birrnin jihar Oyo ranar Jumu'a daddare.
Ibadan
Samu kari