Ibadan
Rundunar yan sandan jihar Oyo ta damke wani malami da ake zargin yana dauke da naman mutum a jihar Oyo, an fara gudanarda bincike don gano gaskiya.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, ya ziyarci tsohon shugaban kasa Obasanjo da Olubadan na Ibadan, inda ya buƙaci ‘yan Najeriya da su zauna cikin haɗin kai.
Babban malamin addinin kirista a Ibadan, Oluwarotimi Adeyeyeya ce matukar tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya tsaya takara, to shi zai samu nasara a 2027.
Yayin da aka kulla alaka tsananin Najeriya da Isra'ila, malaman Musulmi a Ibadan sun gudanar da zanga-zangar lumana, suna adawa da hakan a Ibadan da ke Oyo.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar IIIya taya sabon sarkin Ibadan murna tare da yi masa fatan alheri wajen sauke mauyin da ya hau kansa.
An gama shirin nada sabon Olubadan a jihar Oyo, za a nada tsohon gwamna, Rashidi Ladoja a matsayin sabon sarki ranar Juma'a, 26 ga watan Agusta, 2025.
Yayin da INEC ta ayyana dan takarar PDP matsayin wanda ya lashe zabe a Ibadan ta Arewa, ƙungiyoyin APC sun danganta faduwar jam'iyyar ga ministan wuta, Adelabu.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ayyana dan takarar jam’iyyar PDP, Folajinmi Oyekunle, a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbi a Ibadan ta Arewa.
Bayan mutuwar Olubadan a jihar Oyo, majalisar masu nada Sarki na Olubadan ta zabi tsohon gwamna Rashidi Ladoja a matsayin wanda zai maye gurbin marigayi.
Ibadan
Samu kari