Ibadan
wani bincike da wata mujalla a kasar birtaniya take gudanarwa ya bayyana jami'oin Nigeria guda goma a cikin wasu jami'oi da suke a matsayi na sama-sama a list
Gobara ta tashi a fitacciyar kasuwar Agbeni, wacce ke a birnin Ibadan, na jihar Oyo. Gobarar dai ta tashi ne da misalin ƙarfe 4:37 na safiyar ranar Lahadi.
An yi karar wani Oladepo Ogunlade, dattijo dan shekara 100 da Musiliyu Ogundiran dan shekara 61 a kotu kan zarginsu da kwace fili mallakar wani Musliu Lawani.
Rahotanni da Ibadan babban birnin Oyo a kudu maso yammacin Najeriya sun tabbatar da cewa tsohon shugaban ƙungiyar kwallon kafa ta 3SC, Baba Lankondoro, ya rasu.
Wani fasto da ya taho Najeriya daga Gambia don yin wa'azi ya tafka abin kunya, ya sace wayoyin mambobinsa su 52 ya tsere da ma kudade, ana nemansa ruwa a jallo.
Mai Son Abinka: Hanyar da Wani Tsoho Yabi Ya Warce Wayoyi Saba'in Na Wasu Mutane Yadda Wani Tsoho Yayi Awon Gaba da Wayoyin Mutane 70 Cikin Kwarewa A garin Ibad
Yan bindiga da ake zargin makisa ne sun kai hari gidan SanataTeslim Folarin a garinsu, shaidun gani da ido sun ce yan bindigan sun rika harbe-harbe suna nemansa
Wasu miyagu da ake kyautata zaton 'yan daban siyasa ne sun farmaki tawagar kamfen PDP a Ibadan ranar Alhamis, sun yi ajalin kansilan PDP, sauran sun tsira.
Wani dan jarida mai gabatar da shiri a rediyo da aka fi sani da Baba Bintin ya rasu yayin da ya ke takawa a kasa zuwa wurin aiki a garin Ibadan a jihar Oyo.
Ibadan
Samu kari