Hajjin Bana
Mahajjaciyar Najeriya daga karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara, Aishatu y’an Guru Nahuce, ta tsinci kudi harnaira miliyan 56 a Saudiyya, ta mika wa hukuma.
Wata Hajiya ƴar Najeriya da ta fito daga ƙaramar hukumar Oshodi ta jihar Legas ta riga mu gidan gaskiya a ƙasar Saudiyya bayan an kammala aikin Hajjin bana.
Mercy Aigbe da mijinta Adekaz sun kammala aikin Hajji sannan ya wallafa wani rubutu domin nuna yadda yake alfahari da ita. Jarumar ta yi wa mijinta addu’o’i.
An bayyana cewa manyan dalilan da suka janyo mahajjatan Najeriya suka sha fama da rashin lafiya, su ne cunkoso da aka samu a bana da kuma matsanancin zafin yan.
Hukumar alhazai ta jihar Kano ta sanar da rasuwar daya daga cikin maniyyatan jihar, Hadiza Isma'il a Makkah bayan fama da jinya a ranar Litinin 3 ga watan Yuli.
A tsakanin 7 zuwa 14 ga watan Dhul-Hijjah an kalandar musulunci, aƙalla mutane miliyan 4.25 ne suka kai ziyara Masallaci Annabi Muhammad SAW dake birnin Madina.
Hukumar alhazai ta ƙasa ta sanar da fara jigilar alhazan Najeriya na bana a ranar Talata 4 ga watan Yulin da muke ciki. An fara jigilar ne da alhazan Sokoto.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf wato gida-gida, ya bayar da kyautar kudi naira miliyan 65 domin a rabawa alhazan jihar 6,179 a matsayin barka da Sallah.
Mercy Aigbe Adeoti, 'yar shirin fim a Najeriya ta wallafa faifan bidiyo tare da mijinta inda take nuna yadda Musulunci ya daidaita dukkan dan Adam a gaban Allah
Hajjin Bana
Samu kari