Jihar Gombe
EFCC ta gurfanar da wani Mustapha Mohammed kan damfarar alhazai Naira miliyan 144 da sunan kai su Umrah. Kotun Gombe ta umarci a tsare shi a gidan yari.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban jam'iyyar NNPP a Gombe kuma tsohon dan majalisa, Hon. Rambi Ayala ya fice daga cikinta zuwa APC mai mulkin jihar.
Seaman Abbas ya ce bai saki matarsa Hussaina ba, yana mai cewa suna tare cikin soyayya, kuma labarin sabani tsakaninsu kan kudin tallafi ba gaskiya ba ne.
Yayin da ake ci gaba da tababa kan sabon kudirin haraji a Najeriya, an fitar da rahoto kan yankunan da haka fi samar da harajin VAT a shekarar 2024 da ta gabata.
Gwamnonin arewa sun yi ta'aziyyar marigayi Lt. Gen. Useni, jajirtaccen gwarzo mai kishin kasa wanda ya rasu yana da shekaru 82 bayan fama da doguwar jinya.
Tsohon sakataren kwamitin yakin neman zaben gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe, Adamu Modibbo ya tattara komatsansa ya fice daga jam'iyya mai mulki.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce kan 'Quranic Festival', Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya yi kira ga al’umma su rika nuna adalci a duk wani batu da ya tashi.
Rundunar ƴan sanda ta damke wasu matasa su biyar bisa zarginsu da bugun wani matashi har lahira a wurin shagalin bikin aure, za a maka su a kotu bayan bincike.
Goyon bayan Isah Liman Kantigi ga Gwamna Bago a 2027 ya jawo cece-kuce. Jam'iyyar PDP ta sha alwashin daukar matakan ladabartar da dan takarar na ta.
Jihar Gombe
Samu kari