Jihar Gombe
Mutanen unguwar Nayinawa a jihar Gombe sun saye ragon layya wa gwamna Inuwa Yahaya. An yi wa shugaban gwamnonin Arewa kyautar ne saboda aikin kwari.
Yayin da ake fama da matsaloli daban-daban game da hakar man Kolmani a bakin iyakar Gombe da Bauchi, gwamnatocin jihohin 2 sun gana da wakilan NNPCL.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da cigaba da hako man fetur a Kolmani da ke iyakar jihohin Gombe da Bauchi. Ministan man fetur ne ya bayyana haka a Alkaleri.
Shugabannin jam'iyyar SDP sun karbi mutane sama da 2,000 da suka sauya sheka daga jam'iyyar APC da PDP. Shugaban SPD ya ce suna fatan nasara a 2027.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya hadu da shugaban gwamnonin Arewa a filin jirgin sama a jihar Kano. Kwankwaso ya kai ziyarar duba aiki a jihar Kano.
Sabon shugaban kamfanin NNPCL, Bayo Ojulari ya ce za a cigaba da aikin hako man fetur a Kolmani da ke Arewacin Najeriya da ke tsakanin jihohin Gombe da Bauchi.
Gwamnonin jihohin Arewa sun gudanar da taro kan matsalolin da suka addabi yankin. Sun ba gwamnati shawara kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita.
Yayin da al'umma ke yawan zagin malamai a Najeriya, Sheikh Kabiru Haruna Gombe ya zargi ‘yan siyasa da shirya farfaganda kansu saboda tsoron tasirinsu a siyasa.
Sakataren kungiyar Izalah, Sheikh Kabiru Gombe ya bayyana cewa talakawa su ne ke zabar da azzaluman shugabanni ta hanyar karɓar kudi daga ‘yan siyasa.
Jihar Gombe
Samu kari