Tsadar Mai
A wannan labarin za ku ji cewa yan kasuwar man fetur sun ce akwai yiwuwar su ci gaba da shigo da fetur daga waje saboda kin magana da matatar Dangote ya yi.
Kungiyoyin Arewa da Kudu sun bukaci Bola Tinubu ya rage kudin man fetur. Hausawa, Yarabawa da Ibo sun yi magana ga gwamnatin tarayya da murya daya.
Jigon jam'iyyar NNPP kuma dan takararta a zaɓen shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan lamarin cire tallafin man fetur a Najeriya
Kamfanin mai na NNPCL ya fadi sharadin daukar kaya daga matatar man Aliko Dangote a Najeriya inda ya ce zai sayi kayan ne kawai idan yafi sauran farashi araha.
Kamfanin mai na kasa (NNPCL) ya bayyana cewa babu tabbaci matatar Dangote za ta sanya farashin man fetur ya sauka a kasar nan. NNPCL ya yi karin gaske kan lamarin.
Gwamnatin jihar Edo ta dakatar da bude makarantun jihar baki daya na gwamnati da masu zaman kansu saboda kara farashin mai da aka yi a fadin Najeriya.
A labarin nan za ku ji cewa kamfanin mai na kasa (NNPCL) ya ce ya na aiki tukuru domin kawo karshen matsalar man fetur bayan ambata karin kudin lita.
Wani masanin harkokin mai a Najeriya, Henry Adigun ya yi hasashe kan farashin da matatar Aliko Dangote za ta tsayar inda ya ce dole zai yi tsada.
Yayin da ya ke kammala ziyararsa a kasar China, Shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu ya bayyana yadda ya ke kokarin inganta kasar domin kawo sauyi.
Tsadar Mai
Samu kari