Tsadar Mai
Zanga-zanga ta barke a Majalisar Tarayya yayin da kungiyoyin fararen hula suka mamaye Majalisar Tarayya domin gudanar da zanga-zanga ta musamman a Abuja.
A wannan labarin, za ku ji gwamnatin tarayya ta bayyana matakin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki bayan fara kaddamar da manufofin Tinubu a kasar.
A wannan rahoton, za ku ji matatar Dangote ta fara duba yiwuwar fara sayo danyen man fetur daga kasar Amurka a kokarinta kara yawan fetur da ta ke tacewa a Najeriya.
Gwamnonin Najeriya ƙarƙashin jagorancin Gwamna AbdulRahman AbdulRazak na Kwara sun shiga ganawar gaggawa domin tattauna matsaloli da dama da suka shafi ƙasa.
Sanata Jimoh Ibrahim daga Ondo ta Kudu ya bukaci Olusegun Obasanjo ya yi shiru da bakinsa duba da yadda gwamnatin Bola Tinubu ke inganta Najeriya.
Bayan yada jita-jitar mutuwar attajiri a Najeriya, Mike Adenuga, na kusa da shi kuma jigon PDP, Dele Momodu ya karyata labarin rasuwar mai kamfanin GLO.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka yana neman kudade yayin da yake shirin kawo karshen dogaron da kasar ke yi kan shigo da fetur daga kasashen waje.
Nigeria na fama da matsalolin da suka jefa 'yan kasar musamman talaka a cikin mawuyacin hali. Kadan daga matsalolin akwai lalacewar wuta, tsadar fetur da tsaro.
Tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola ya shawarci gwamnatoci su dauki matakin shawo kan matsalolin Najeriya kafin juyewa zuwa wani abin daban duba da halin kunci.
Tsadar Mai
Samu kari