Tsadar Mai
Kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) ta yi magan kan masu zargin cewa tana sukar gwamnatin Bola Tinubu saboda dan Kudu ne inda ta ce har Muhammadu Buhari ta soka.
Shugaba Bola Tinubu ya yi magana kan matsalolin kasa inda ya kwantarwa yan Najeriya hankali kan halin kunci da yunwa da ake ciki, ya dauka musu alkawura.
Zanga-zanga ta barke a Majalisar Tarayya yayin da kungiyoyin fararen hula suka mamaye Majalisar Tarayya domin gudanar da zanga-zanga ta musamman a Abuja.
A wannan labarin, za ku ji gwamnatin tarayya ta bayyana matakin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki bayan fara kaddamar da manufofin Tinubu a kasar.
A wannan rahoton, za ku ji matatar Dangote ta fara duba yiwuwar fara sayo danyen man fetur daga kasar Amurka a kokarinta kara yawan fetur da ta ke tacewa a Najeriya.
Gwamnonin Najeriya ƙarƙashin jagorancin Gwamna AbdulRahman AbdulRazak na Kwara sun shiga ganawar gaggawa domin tattauna matsaloli da dama da suka shafi ƙasa.
Sanata Jimoh Ibrahim daga Ondo ta Kudu ya bukaci Olusegun Obasanjo ya yi shiru da bakinsa duba da yadda gwamnatin Bola Tinubu ke inganta Najeriya.
Bayan yada jita-jitar mutuwar attajiri a Najeriya, Mike Adenuga, na kusa da shi kuma jigon PDP, Dele Momodu ya karyata labarin rasuwar mai kamfanin GLO.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka yana neman kudade yayin da yake shirin kawo karshen dogaron da kasar ke yi kan shigo da fetur daga kasashen waje.
Tsadar Mai
Samu kari