Wahalar man fetur a Najeriya
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana cewa tsauraran matakan da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bijiro da su ne suka ceto tattalin arzikin kasar daga durkushewa.
An samu tashin farashin man fetur a wasu gidajen mai a jihar Lagos. Kungiyar IPMAN ta ce kamfanin NNPC ya gaza samar da wadataccen mai ga yan kasuwa.
Kungiyar manyan Arewa (ACF) ta dora alhakin wahalhalun da ake fama da su a Najeriya kan wasu manufofi da gwamatin Shugaba Bola Tinubu ta bullo da su.
Babban shugaban gudanarwa (CEO) na TotalEnergies, Patrick Pouyanne, ya bayyana cewa, Najeriya ce ta fi dacewa da aikin, amma Angola ta fi ta kyawawan tsare-tsare.
A yayin da ya ke kokarin karkatar da akalar Najeriya daga dogara da amfani da man fetur zuwa makamashi, Bola Tinubu ya aiwatar da abubuwa uku da za su cimma hakan.
Alhaji Aliko Dangote ya ce matatarsa za ta wadatar da Nahiyar Afirka da mai nan da watan Yuni da zamu shiga yayin da ƴan Najeriya ke fama da wahalar da mai.
Minstan makamashi, Adebayo Adelabu ya ce babu dalilin yin kuka saboda karin kudin wutar lantarki. A cewarsa wadanda basu biyan kudi ne ke yin kukan.
Sojojin Najeriya sun kama barayin danyen mai da rijiyoyin bogi sama da biyar da kuma danyen mai lita 45,000 a Ribas. Laftanal Kanal Ishaya Manga ne ya bayyana hakan.
A bisa kudurinsa na tabbatar da tsaron makamashi, da rage tsadar man fetur, Shugaba Bola Tinubu ya ba da umarnin sayen motocin da ke amfani da gas din CNG.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari