Wahalar man fetur a Najeriya
Yan acaba da masu Keke Napepe sun yi zanga zangar adawa da karin kudin mai a jihar Kwara. Sun bukaci Bola Tinubu ya rage kudin mai a fadin Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na mayar da hankali kan abubuwa marasa amfani kamar masu zanga zanga.
Kungiyar kwadago ta yi martani ga gwamnatin tarayya kan musa yin alkawarin rashin kara kudin mai yayin karin albashi. Yan kadago sun kaure da cacar baki da gwamnati.
Karin kudin man fetur da kamfanin mai na kasa (NNPCL) ya yi, ya jawo masu sana'ar adaidaita sahu da sauransu sun yi karin kudi ga fasinjoji a Kaduna.
'Yan majalisa marasa rinjaye na majalisar wakilai sun yi Allah wadai da karin kudin man fetur da aka yi. Sun bukaci gwamnatin tarayya ta gaggauta cire karin.
Matasa da masu keke NAPEP sun yi zanga zangar adawa da karin kudin man fetur da kamfanin NNPCL ya yi. Sun bukaci a rage kudin mai domin saukaka rayuwa.
Kungiyar kwadago ta yi umarnin gaggawa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan dawo da kudin mai da ya kara. NLC ta ce za ta zauna domin daukar mataki.
Kungiyar MAN ta ce da yiwuwar farashin kayayyaki ya kara hauhawa sakamakon ƙaruwar kuɗin litar man fetur a Najeriya, ta ce kananan sana'o'o zasu shiga matsala.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya yi magana kan fita zanga zanga bayan gwamnatin Bola Tinubu ta kara kudin man fetur a Najeriya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari