Wahalar man fetur a Najeriya
Kamfanin NNPCL ya yi karin haske kan maganar dawo da tallafin man fetur da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi. Umar Ajiya ya ce sun rage kudin shigo da mai ne.
Kungiyar yan kasuwar man fetur (IPMAN) ta bayyanawa 'yan Najeriya cewa kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ne ke jawo karancin fetur ta hanyar hana su mai.
Kwamitin majalisar wakilai na musamman kan satar danyen man fetur ya aika da gargadi kan barayin man fetur. Ya sha alwashin ganin bayan ayyukansu.
Abdulkabir Adisa Aliu ya na cikin masu kawo fetur daga karamar kasar nan ta Malta. Bola Tinubu ya jawo shi domin taimaka masa da dabarun farfado da tattalin arziki.
Rahotanni daga babban birnin tarayya Abuja da kuma wasu jihohin kasar nan sun nuna cewa farashin litar fetur ya kusa kaiwa N1000 yayin da wahalar mai ta tsananta.
Kamfanin mai na kasa (NNPCL) ya ce ya bankado tare da kwace mai daga wasu haramtattun matatun mai guda 63 da bututun satar mai 19 a yankin Neja Delta.
Farashin litar man fetur ya yi tashin gwauron zabi a cikin birnin Kano. A yanzu an koma siyar lita kan kusa da N1000. Hakan na zuwa ne bayan gama zanga-zanga.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta nemi gwamnatin tarayya ta samar da kotu na musamman saboda barayin fetur don saukaka hukunci.
Matatar man fetur ta Fatakwal da ke Ribas ta gaza fara aiki a watan nan duk da alkawarin da shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kyari ya dauka na cewa za a fara aiki.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari