Wahalar man fetur a Najeriya
A wannan labarin gwamnatin tarayya ta musanta cewa ita ce ta umarci kamfanin mai na kasa (NNPCL) da ya kara kudin man fetur zuwa Naira 1000 zuwa sama.
Mutane da dama sun nuna farin cikinsu yayin da matatar man Aliko Dangote ta shirya samar da man fetur a fadin kasar domin saukakawa al'umma yayin da ake tsadar mai.
Wasu gungun ƴan Najeriya waɗanda galibi matasa ne sun gudanar da zanga zanga a Abuja kan ƙarancin man fetur da har yau aka gaza shawo kan shi a Najeriya.
Matatar mai ta Dangote ta shirya fara sayar da man fetur a kasuwa. Matatar da gwamnati na tsara yadda za a rika jigila tare da sayar da man fetur din a kasuwa.
A wannan labarin, kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya fara neman kamfanonin da za su iya kula da wasu daga cikin matatun man da ake da su a kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta kafa kwamitin bincike kan kudin tallafin man fetur, N2.8tn da aka kashe a mulkin Bola Tinubu da kamfanin NNPCL ke bin gwamnati bashi
Matasan Ijaw sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi murabus daga mukamin ministan man fetur. Sun bukaci a ba wanda zai iya aikin yadda ya dace.
Kakakin NMDPRA, George Ene-Ita ya fusata kan yadda ake kara farashin man fetur a gidajen man Najeriya. Ya ce za su kulle duk gidajen man da suka kara farashi.
Atiku Abubakar ya ce gwamnatin Tinubu ta dawo da tallafin man fetur a boye domin ta yi amfani da kudin wajen yakin neman zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari