Wahalar man fetur a Najeriya
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa matatar man Dangote za ta fira fitar da man fetur daga ranar Lahadi. Gwamnatin ta ce kamfanin NNPCL kadai za a ba fetur.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce yan jarida ne suka wallafa cewa Tinubu bai san an kara kudin fetur a Najeriya ba. Ya ce su ya kamata a fara zagi ba shi ba.
A cikin labarin nan, gwamnatin Ebonyi ta kama wasu gidajen mai guda uku a babban birnin jihar, Abakaliki da yi wa jama'a algus, duk da tsadar da fetur ya yi.
Danote ya ce yan kasuwar man fetur sun kai shi kara wajen Bola Tinubu kan yadda ya karya farashin diesel. Yan kasuwar sun ce farashin yana barazana garesu.
Asusun ba da lamuni na duniya, IMF ya ce talaka na shan wahala sosai sakamakon cire tallafin man fetur a Najeriya. IMF ya bukaci Tinubu ya saukakawa talaka.
Tsohon hadimin Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya caccaki masu sukar Shugaba Bola Tinubu kan matakin NNPCL na kara farashin mai a fadin kasar baki daya.
Yan kasuwar man fetur sun bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karasa cire tallafin mai a Najeriya. Sun ce hakan zai jawo wadatar mai a da saukin man fetur.
Shugaban Yarabawa, Iba Gani Adams ya tura wasika ga Bola Tinubu yana caccakansa kan yadda ya mayar da Najeriya cikin kasa da shekaru biyu ana wahalar rayuwa.
A wannan labarin za ku ji cewa yan kasuwar man fetur sun ce akwai yiwuwar su ci gaba da shigo da fetur daga waje saboda kin magana da matatar Dangote ya yi.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari