Wahalar man fetur a Najeriya
Yayin da ya ke kammala ziyararsa a kasar China, Shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu ya bayyana yadda ya ke kokarin inganta kasar domin kawo sauyi.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce makiya tikitin Musulmi da Musulmi ne suka kara kudin mai domin jawo bakin jini ga Bola Tinubu. Ya ce Tinubu zai rage kudin mai.
Babban malamin addinin Kirista a Najeriya Rabaran Matthew Hassan Kukah ya fada wa manyan APC cewa ana yunwa a Najeriya. Ya bukaci su rage kudin man fetur.
Sheikh Muhammad Adamu Dokoro ya ce Fir'aunanci da ake a Najeriya ya yi yawa bayan kara kudin man fetur. Malamin ya ce yan siyasa ba sa tausayawa talaka.
Yan majalisar wakilai, PDP da NNPP sun bukaci Bola Tinubu ya rage kudin mai. Haka zalika kungiyar lauyoyi da kungiyar CNG a Arewa sun bukaci rage kudin mai.
Gwamnatin tarayya ta ba 'yan Najeriya tabbacin cewa man fetur zai wadata a fadin kasar nan zuwa karshen mako tana mai rokon 'yan kasar da su kwantar da hankali.
Majalisar Dattawan Yarabawa (YCE) ta bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta daukar matakin saukakawa 'yan kasa bayan NNPCL ya sanar da karin kudin fetur.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana cewa nan ba da jimawa ba matsalar karancin man fetur za ta zama tarihi a kasar nan. Ta ba 'yan Najeriya tabbaci.
A wannan labarin za ku ji cewa likitoci karkashin kungiyar NMA sun roki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya janye karin farashin man fetur a kasar nan.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari