Wahalar man fetur a Najeriya
A wannan labarin, kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya fara neman kamfanonin da za su iya kula da wasu daga cikin matatun man da ake da su a kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta kafa kwamitin bincike kan kudin tallafin man fetur, N2.8tn da aka kashe a mulkin Bola Tinubu da kamfanin NNPCL ke bin gwamnati bashi
Matasan Ijaw sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi murabus daga mukamin ministan man fetur. Sun bukaci a ba wanda zai iya aikin yadda ya dace.
Kakakin NMDPRA, George Ene-Ita ya fusata kan yadda ake kara farashin man fetur a gidajen man Najeriya. Ya ce za su kulle duk gidajen man da suka kara farashi.
Atiku Abubakar ya ce gwamnatin Tinubu ta dawo da tallafin man fetur a boye domin ta yi amfani da kudin wajen yakin neman zaben shekarar 2027 mai zuwa.
A wannan labarin, tsohon dan majalisar jiha a Osun, Olatunbosun Oyintoloye ya bayyana cewa akwai bukatar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya magance matsalar fetur.
Kamfanin mai na NNPCL ya ce Bola Tinubu bai mallaki kamfanin mai na OVH inda dansa Wale Tinubu ya mallaka. NNPCL ya ce bai harkar siyasa da zai mika wuya ga Tinubu.
Shugaban kungiyar manyan ma'aikatan mai da iskar gas ta Najeriya, Festus Osifo, ya bayyana dalilan da suka sa ake ci gaba da ganin layin ababen a gidajen mai.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bukaci gwamnatin tarayya ta gyara wuraren ajiye man fetur a jihohi domin magance wahala da tsadar mai a fadin Najeriya baki daya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari