Labaran kasashen waje
Primate Elijah Ayodele ya bayyana matakin da kungiyar ECOWAS ta dauka na tura sojoji Nijar a matsayin matakin da bai dace ba, ya ce tattaunawa ita ce mafita.
Shugaban kasar Kwaddibuwa, Alasanne Ouattara, ya ayyana sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar a matsayin 'yan ta'adda, waɗanda ya kamata a yaka. Ya bayyana.
Kungiyar ECOWAS ta ce gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar ta tsare hambararren shugaban kasa Mohamed Bazoum da dansa a cikin wani yanayi na rashin imani.
ECOWAS, Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afirka Ta Yamma, ta umurci sojojinta su daura damar yaki. Wannan umurnin na zuwa ne bayan taron da aka yi a Abuja.
Uku daga cikin manyan sojojin da suka taimaka wajen kifar da gwamnatin Shugaba Mohamed Bazoum a jihar Jamhuriyar Nijar, an ba su muƙamin ministoci a ƙasar.
Ɗan takarar shugaban ƙasar Ecuador, Fernando Villavicencio, ya gamu da ajalinsa bayan an buɗe masa wuta a wajen wani gangamin taron yaƙin neman zaɓe a ƙasar.
Wani tsohon shugaban yan tawaye kuma dan siyasa a Nijar ya ce ya kafa wata kungiya a kokarin dawo da hambararren Shugaban kasa Mohamed Bazoum kan karagar mulki.
A yau ne aka samu labari Gwamnatin ta dauki hanyar gyara tattalin Najeriya, an kafa kwamiti na musamman. Shugaban Najeriya ya rantsa da kwamitin a Aso Rock.
Ƙungiyar raya tattalin ƙasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS) ta sake sanya sabbin takunkumi kan juyin mulkin da sojoji suka yi wa Shugaba Bazoum a Jamhuriyar Nijar
Labaran kasashen waje
Samu kari