Labaran kasashen waje
Ministocin cikin gida na kasashen Saudiyya da Qatar sun tattauna ta wayar tarho kan tasirin yakin Iran da Amurka/Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya.
Ƙasashen NATO ƙarƙashin jagorancin Jamus sun yi watsi da kiran Trump na shiga yaƙin Iran, suna masu cewa Amurka ba ta tuntuɓe su ba kafin ta fara wannan yaki.
Daraktan cibiyar NCTC Joseph Kent ya yi murabus, yana zargin cewa Isra'ila ce ta tunzura Trump shiga yaƙi da Iran wanda ba shi da amfani ga kasar Amurka.
An yada wasu rahotanni masu nuna cewa an dauki jagoran addini na Iran, Mojtaba Khamenei, zuwa Rasha don jinya. Jakadan Iran a Rasha ya yi bayani.
An shiga rudani kan batun mutuwar shugaban Majalisar tsaron Iran, Ali Larijani bayan sanarwar da Isra'ila ta fitar, an ga ya wallafa sako a shafinsa.
Gwamnatin kasar China ta bayyana shirinta na kai wa mutanen Iran da wasu kasashe 3 a Gabas ta Tsakiya tallafin jin kai domin rage masu radadin yakin da ake.
Mambobin kungiyar tarayyar Turai sun bayyana cewa ba za su karbi bukatar Amurka na tura sojoji su raka jiragensu na ruwa zuwa mashigar Strait of Hormuz ba
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan yakin da kasarsa ke y sa Jamhuriyar Iran. Trump ya bayyana cewa ya yi mamakin abin da ya gani.
Yayin da Amurka ke tunanin ta raunata shi, watakila ma ya mutu, an samu sanarwar da ke nuna Mojtaba Khamenei ya nada mai ba shi shawara kan harkokin soji.
Labaran kasashen waje
Samu kari