Labaran kasashen waje
Bayan kusan watanni uku ba a ganinsa a tarukan gwamnatin jihar Taraba, an fito da bayanai a kan dalilin rashin shigar mataimakin gwamna cikin jama'a.
Amurka ta tallafa wa Najeriya da $763m a 2024, inda aka fi ba da muhimmanci ga kiwon lafiya, tsaro, tattalin arziƙi, ilimi da jin ƙai, kafin dakatar da USAID.
Wani jirgin kasa ya kusa yin ajalin wani dan kasar Peru yayin da ya kwanta a layin bayan ya kwankwadi barasa ya kwanta narci kansa na kan layin dogo.
Yawan makaman nukiliya a duniya ya karu yayin da ake fargabar barkewar Yaƙin Duniya na III. Tahoto ya bayyana yadda kasashe ke ƙara adadin makaman nukiliyarsu.
An kama wani matashi da laifin kashe mai kula da dandalin WhatsApp saboda ya cire shi a cikin dandalin ba tare da yi masa wani bayanin da ya gamsu ba.
Mata da dama a Najeriya su kan yi korafin cewa manyansu sun nemi lalata da su a wajen aiki, yayin da ake gudanar da bincike, sannan a wanke mazan da ake zargi.
Fitacciyar mawakiya, Angie Stone ta rasu bayan hatsarin mota a Alabama. Ta shahara a hip-hop da R&B, ta kuma bar gagarumar gudunmawa ga duniyar waka.
Shugaba Tinubu ya isa Addis Ababa domin halartar taron kungiyar AU daga 14 zuwa 18 ga Fabrairun 2025, inda za a tattauna kan tsaro, kiwon lafiya da ci gaba.
Dauda Kahutu Rarara ya saki waka ta biyu, a jerin wakoki 9 na caccakar shugaban Nijar, Tchiani, yayin da Kosan Waka ya fitar da waka mai kare Tchiani.
Labaran kasashen waje
Samu kari