Fittaciyar Jarumar Kannywood
Saurayin mai suna Farouq Abdullahi Tukuntawa, ya aike da sakon soyayyarsa zuwa ga jarumar ta shafinsa na Facebook inda ya roke ta da ta taimaka ta ceto ransa.
Jaruama a masana'antar Kannywood, Mansurah Isah, ta yi wasu kalamai da ake tsammanin na tsokana ne a kan tsohon mijinta, Jarumi Sani Danja, tare da sakin hotuna
Wata jarumar Kannywood ta fito fili ta fadi abinda ya ke damun ta dangane da Saratu Gidado wacce aka fi sani da Daso a wani bidiyo da NaijaFamily su ka wallafa
Sabbin hotunan shahararriyar jarumar masana'antar fim, Kannywood wacce ke fama da matsanaciyar rashin, Maryam Yahaya sun bayyana yayin da take kara murmurewa.
Alhassan Kwalli ya ja hankalin jama’ar gari game da labaran da ake yada wa cewar Sadiya Haruna jaruma ce a Kannywood. Ya ce sam bata da alaka da masana'antar.
Fitacciyar jarumar kannywood Ummi Rahab wacce ta yi fice saboda Ubangidanta, Adam Abdullahi Zango bayan kacamewar wani rikici tsakaninsu ta magantu kan zancen.
Jarumin Adam Zango ya ce yana yi wa Allah godiya bisa daukakan da ya samu ta harkar fim amma ya gaji da ita kuma da ya samu wata hantar samun kudin zai dena fim
Daya daga cikin matasan jarumai mata dake jan zaren su a masana'antar shirya fina-finan Hausa, Maryam Yahaya, tace zazzabin maleriya da Taifod ne suke damunta.
Mansura Isa, tsohuwar mata ga jarumi Sani Danja, ta yi kakkausan martani cikin fushi ga masu sukarta game da sakinta da aka yi, tace ba ita ce mace ta farko ba.
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari