Fittaciyar Jarumar Kannywood
Shaharariyar jarumar masana’antar Kannywood, Rahama Sadau ta saki sabon fim din ta mai dogon zango mai suna “Matar Aure”, Jarumar ‘yar asalin jihar Kaduna wacc
Tauraruwar shirin Labarina, Nafisa Abdullahi, ta sanar da ficewar ta daga shirin baki daya. A cewarta, kasuwancinta, makaranta ne suka sa ta bar shirin duka.
Tsohuwar matar fitaccen jarumin Kannywood, Adam A Zango, Amina Uba Hassan, ta dawo cigaba da yin fina-finai a masana'antar, Daily Trust ta rahoto. Amina, wacce
Daraktan shiri mai dogon zango da ake haskawa a tashar Arewa24, Salisu T. Balarabe, ya bayyana makasudin da yasa ba'a ga Salma ba a cikin Zango na shida (6)
Jarumar fim, Hauwan Ayawa wacce aka fi sani a matsayin Azeema a cikin shiri mai dogon zango na tashar Arewa24 wato 'Gidan Badamasi' ta magantu kan shahararta.
Ana tsaka da more shiri mai dogon zango na Kwana Casa’in sai aka wayi gari da batun auren sirri da matar gwamna a fim din, jaruma Rahama MK ta yi a jihar Kano.
Saurayin mai suna Farouq Abdullahi Tukuntawa, ya aike da sakon soyayyarsa zuwa ga jarumar ta shafinsa na Facebook inda ya roke ta da ta taimaka ta ceto ransa.
Jaruama a masana'antar Kannywood, Mansurah Isah, ta yi wasu kalamai da ake tsammanin na tsokana ne a kan tsohon mijinta, Jarumi Sani Danja, tare da sakin hotuna
Wata jarumar Kannywood ta fito fili ta fadi abinda ya ke damun ta dangane da Saratu Gidado wacce aka fi sani da Daso a wani bidiyo da NaijaFamily su ka wallafa
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari