Yaki da ta'addanci a Najeriya
Kwamishinan ƴan sandan jihar Imo, CP Ɗanjuma ya ce rundunarsa ba za ta bari ko ɗaya daga cikin ƴan bindigar da suka kai hari yankin Okigwe ya tsira ba.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan bindiga kusan 100 sun shiga kauyen Dambaza a ƙaramar hukumar Maradun ta jihar Zamfara, sun yi garkuwa da mutane akalla 47.
Ministan ma'adanai Dakta Dele Alake ya tona asirin wani dan damfara mai kokarin cutar mutane da sunansa ta manhajar Whatsapp. Ya ce ana bicike kan mutumin.
Hedkwatar tsara ta kasa (DHQ) ta bayyana nasarar da dakarun sojojin Najeriya suka samu kan 'yan ta'adda daga watan Afirilu zuwa watan Yunin shekarar 2024.
Matsalolin rashin tsaro a jihar Kaduna ya sanya runduna sojojin kasar nan kara daukar mataki domin magance matsalar. Runduna ta kara samar da rundunonin sojoji.
Rahotanni sun bayyana cewa ƴna bindiga sun yi yunƙurun sace shanun babban limamin Gidan Makera a karamar hukumar Kagarko da kw Kaduna ranar Talata.
Kungiyar Gwamnonin Arewa Maso Yamma ta amince da wani tsarin magance matsalolin tsaro da yankin ke fuskanta a halin yanzu. Gwamna Dikko Umaru Radda ya bayyana hakan.
Al'umar karamar hukumar Ukum a jihar Binuwai sun bayyana cewa su na cikin kangin rayuwa bayan 'yan bindiga sun tilasta masu bayar da harajin wata-wata.
Dan majalisa a jihar Zamfara, , Rilwanu Marafa Na Gambo, ya nemi tallafin gwamna Dauda Lawal Dare kan a gaggauta shawo kan rashin tsaron da ya addabi yankinsa.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari