Yaki da ta'addanci a Najeriya
Gwamnatin jihar Borno ta ce zuwa yanzun manyan shugabannin kungiyar Boko Haram da suka kagoranci kafa ta a 2009 sun mutu ko sun miƙa wuya ga hukumomi.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ziyarci wurin da fusatattaun matasan kauyen Wurma suka fito zanga-zanga, ya masu alkawin magance lamarin.
Rundunar sojin Operation Safe Haven da haɗin guiwa jami'an wasu hukumomin tsaro sun sheƙe ƴan bindiga 13 tare da kamo wasu da ake zargi sama da 20 a Filato.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa jami'anta sun ƙara nakasa ƙungiyar Boko Haram/ISWAP a wani samame da suka kai, sun kashe mayaka akalla 3.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi kira ga rundunaar sojojiin Najeriya ta kara zage damtse a yaƙin da take da ƴan ta'adda da yan bindiga a Arewa ta Gabas
Yan sanda sun yi nasarar kama mutum 25 da ake zargi da aika muggan laifukan ƴan bindiga a jihar Neja, kwamishinam ƴan sanda ya ce sun fara bada bayanai.
Mazauna kauyen Wurna a ƙaramar hukumar Kurfi ta jihar Katsina sun fantsama zanga-zangar nuna adawa da yadda ƴan bindiga ke yawan kai musu hari ba ɗaga kafa.
Yan bindiga sun kai sabon farmaki gundumar Kawu da ke karamar hukumar Bwari da ke babban birnin tarayya Abuja a ranar Alhamis inda suka yi awon gaba da mutane 23.
Hedkwatar tsaron ƙasa ta bayyana cewa dakarun sojin Najeriya sun samu galaba mai ɗumbin yawa a yankin da suke yi da ƴan ta'adda a sassa daban-daban na kasar nan.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari