Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta yi nasarar cafke wasu ƴan bindiga masu garkuwa da mutane waɗanda ta jima tana nemansu ruwa a jallo, sun shiga hannu.
Miyagun ƴan bindiga sun buƙaci yan uwan da mutanen da suka sace a Gonin Gora su haɗa Naira tiriliyan 40 a matsayin kuɗin fansa da kuma motoci da babura.
Masu garkuwa da mutane da suka sace almajirai a jihar Sakkwato sun nemi a tattara musu Naira miliyan 20 a matsayin kuɗin fansa gabanin su sako su.
Wasu ƴan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da mataimakiyar darakta da wani jami'in tsaro a asibitin jami'ar Najeriya da ke Enugu.
Miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki kan mutane a wata kasuwa a jihar Filato, sun halaka mutane bakwai yayin da wasu da dama suka ji raunuka ranar Lahadi.
Fasto Ayodele ya bayyana kadan daga abin da ya hango na matsala a kasar nan da kuma hanyoyin da za a bi don tabbatar da an warware duk wata matsala a yanzu.
Gwamna Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa jihar Katsina ce a sahun gaba a jerin jihohin Arewa maso Yamma da matsalar yan bindiga ta yi wa katutu.
Jami'an rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar murƙushe ɗaruruwan yan ta'adda a sassa daban-daban na ƙasar nan, sun kamo wasu sama da 100, sun ceto mutum 46.
Miyagin ƴan bindiga sun kashe yan sandan da ba su gaza biyar ba a titin Hilltop, a babban birnin jihar Ebonyi ranar Jumu'a, 8 ga watan Maris, 2024.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari