Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rundunar sojojin ƙasa ta Najeriya ta bayyana cewa ƴan ta'adda biyar sun baƙunci lahira yayin da dakaru suka kai samame sansanin ISWAP a Bama da ke jihar Borno.
Yan bindiga sun yi ajalin mutane shida, sannan sun yi awon gaba da wasu mutane 26 a hare-haren da suka kai kauyuka huɗu a karamar hukumar Kauru ta Kaduna.
Yayin da rashin tsaro ya ke kamari, an gano yadda gwamnatin tarayya ta fitar da kudi masu nauyi domin yakar ta'addanci a sassan da ta'addanci ya yi katutu.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana dumbin nasararo da dakarunta suka samu kan ƴan ta'adda, ƴan bindiga da sauran miyagu a faɗin kasar nan a watan Yuli.
Babban sakataren hukumar bayar da agajin gaggawa ya Yobe (YOSEMA), Dr. Mohammed Goje ya ce an dauki matakin samawa wadanda boko haram su ka kora wurin zama.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta sanar da sanya dokar hana fita ta awanni 24 a fadin jihar biyo bayan fashewar bam a wata kasuwa. Gwamna Zulum ya ba da umarnin.
Rahotanni sun nuna aƙalla mutane 19 sun kwanta dama bayan wani bam da ƴan ta'addan Boko Haram suka dasa ya tashi a teburin mai shayi a jihar Borno.
Jami'an rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarat hallaka ƙasurgumin ɗan ta'adda aka jima ana nema ruwa a jallo, sun kwato makamai bayan musayar wuta a Taraba.
Gwamnatin jihar Sokoto ta raba tallafi Naira Miliyan 10 da tirelolin abinci ga mazauna karamar hukumar Isa da rashin tsaro ya hana su sakewa domin rage radadin.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari