Yaki da ta'addanci a Najeriya
Gwamnatin tarayya ta fitar da cikakken jerin sunayen mutane da kamfanonin da take zargin suna taimakawa ƴan ta'adda a Najeriya, ciki har da Tukur Mamu.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun yi nasarar kashe wani ɗan bindiga mai haɗari da ke sajewa a a matsayin ɗan sanda a jihar Sakkwato.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun tare motar hukumar sufurin jihar Katsina, sun yi awon gaba da gomman fasinjoji a yankin ƙaramar hukumar Kankara ranar Alhamis.
Sanannen malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya yi magana kan zargin daukar nauyin ta'addanci da ake yi wa Malam Tukur Mamu.
Yayin da ake fama da m,atsalolin tsaro da matsion tallalin arziki a Najeriya, Sanata Kabiru Marafa ya ce addu'o'i da hadin kan 'yan kasar ne kadai mafita.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun yi ajalin manoma biyu yayin da suka kai farmaki ƙauyen Opini a karamar hukumar Otukpo ta jihar Benuwai, sun bar wasu a kwance.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ta bayyana sunayen mutum 15 wadanda ke daukar nauyin ta'addanci a kasar nan.
An bayyana yadda tsagerun 'yan bindiga suka sako dalibai mata da suka sace a jihar Zamfara. An ruwaito cewa, sun sako su ne bayan shafe wata tara a tsare.
Kungiyar dattawan Arewacin Najeriya ta goyi bayan yunkurin Sheikh Ahmad Gumi na ceto daliban makarantar da aka sace a Kaduna ta hanyar tattaunawa.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari