Yaki da ta'addanci a Najeriya
Sanata mai wakiltar Borno ta Tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Kaka Shehu Lawan, ya yi wa ministan yada labarai, martani kan matsalar rashin tsaro.
Jami'an tsaro sun yi nasara a kan wasu miyagun 'yan ta'adda da suka kutsa kauyen Mahume dake Dandume a jihar Katsina, tare da sace mutane shida daga gidajensu.
Gwamnan Filato, Caleb Muftwang ya bayyana cewa mutanensa suna cikin mawuyacin hali yayin da fitinannun 'yan bindiga suka mamaye garurwa akalla 64.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya koka kan ksruwar hare-haren 'yan ta'addan Boko Haram a jihar. Ya ce lokaci ya yi da za a fadi gaskiya.
'Yan ta’adda sun farmaki ofishin jam'iyyar LP a Legas, inda suka sace muhimman kayayyaki da makudan kudade. LP dai ta zargi Gwamna Otti da cin amanar jam’iyya.
Wasu daga cikin waɗanda suka tsira daga munanan hare-haren da yan bindiga suka kai a yankin Bokkos sun ba da labarin yadda lamarin ya faru ba zato ba tsammani.
Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ya bayyana cewa ba rikicin manoma da makiyaya ne ke jawo asarar rayuka a jiharsa ba, ya ce akwai masu ɗaukar nauyi a gefe.
Rundunar sojin Najeriya ta sha alwashin raba Bello Turji da numfashi nan da ba daɗewa ba bayan kisan manoma 11 da ya yi a yankin ƙaramar hukumar Isa a Sokoto.
Gwamnan Filato, Caleb Mutfwang, ya bayyana cewa Najeriya ta yi kuskure da ta bari mayakan Boko Haram da sauran ƴan ta'adda suka mallaki kayan aiki.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari