Yaki da ta'addanci a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa wasu ma'aikatan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) sun fada hannub miyagun 'yan ta'adda a hanyar zuwa Anambra.
A labarin nan, za a ji cewa lauyan gwamnati, Mohammed Abubakar ya sanar da kotu cewa ba zai samu daman halartar zaman kotun shari'ar mayakan Ansaru ba.
Hukumar DSS ta gargadi sojojin Najeriya cewa kungiyar ISWAP na shirin kai hari a Ondo da Kogi, yayin da ‘yan sanda suka fara haɗin gwiwar tsaro da al’umma.
Jagoran 'yan ta'adda, Bello Turji ya saki sama da mutum 100 a kokarin kawo zaman lafiya a Najeriya. Ana kokarin sulhu da Turji domin daina kai hare hare Zamfara.
Ana fargabar Boko Haram ta kashe kwamandan bataliyar soji ta 202, sojoji biyar da ’yan CJTF uku a Kashimiri, Borno; sojoji na ci gaba da aikin kakkabe miyagun.
Jami’an tsaro a jihar Imo sun cafke wasu manyan ‘yan ta’adda biyu tare da masu daukar nauyinsu, inda aka kwato bindigogi, harsasai da masu tsafi.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi arangama da 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP, a wani harin kwanton bauna. An kashe 'yan ta'adda masu yawa yayin arangamar.
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya gargadi mutanen Amurka da ke Najeriya kan zanga zangar da ake shirin yi a ranar 20 ga Oktoban 2025 kan sakin Nnamdi Kanu
Hadimin shugaba Donald Trump, Massad Boulos ya karyata cewa ana yi wa kiristoci kisan kare dangi a Najeriya. Ya ce an fi kashe Musulmi a kan Kiristoci.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari