Yaki da ta'addanci a Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdul'aziz Yari ya bayyana cewa muhimman ayyukan da shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya ɗauko sun fara dawo da zaman lafiya.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa yan bindigan daji da wasu masu aikata laifuka sun fara kwaikwayon dabarun 'yan ta'adda a shiyyoyin arewacin Najeriya.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta sanar da cewa har kawo yanzu, akwai adadin mutane akalla 23,000 da suka ɓace sakamakon matsaloli daban-daban na rashin tsaro.
Dr. Usman Bugaje ya gabatar da takarda da ya nuna kuskuren shiga yaki da kasar Nijar. Masanin tarihin ya soki garajen da kungiyar ECOWAS ta yi na yin barazana.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an kama wasu tsagerun da ke addabar mutane a jihohin kasar nan, musamman ma Arewacin Najeriya a watanni kasa da tara.
Jami'an hukumar 'yan sanda sun kubutar da wani bawan Allah yayin musayar wuta mai ban tsoro da 'yan ta'adda da sanyin safiyar ranar Jumu'a a jihar Katsina.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki motar sintirin rundunar sojin Najeriya a Benin City, babban birnin jihar Edo ranar Laraba da ta shuɗe, sun yi ajalin soja ɗaya.
Shugaban sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya shiga wata yarjejeniya ta ƙawance na soji, da kasashen Mali da Burkina Faso.
Ministan tsaron Burtaniya, James Heappey MP, ya ƙara kawo ziyara Najeriya kuma ya gana da Badaru, Bello Matawalle, da manyan hafsoshin tsaron ƙasa a Abuja.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari