Gwamnatin tarayyar Najeriya
Nadin mukaman da aka yi a jami’o’i da manyan makarantu ya bar baya da kura a kasar nan. A irinsu ABU za a koka a kan shugabannin da Tinubu ya zaba su sa mata ido.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya fada kuma ya nanata cewa zai kori wasu ministocinsa. Mutane sun zabi Ministocin Tinubu da ya kamata a fara sallama tun yanzu.
Masu fashin baki sun tatance kokarin ministocin shugaban kasa Bola Tinubu a shekara daya da suka yi a ofis, inda suka zabi guda goma da suka fi kowa gudanar da aiki.
Hukumar da ke lura da sayar da kadarorin gwamnati (BPE) ta bayyana cewa gwamnatin tarayya na kokarin magance matsalar hasken wuta a kasar, ta ranto dala 500.
Uban NNPP na ƙasa, Dokta Boniface Aniebonam, ya jinjinawa Bola Ahmed Tinubu yayin da ya cika shekara guda da zama shugaban kasa, ya ba shi shawara.
Kwamitin da shugaban kasa ya kafa kan manufofin kasafin kudi da sauya fasalin haraji ya bawa gwamnatin tarayya shawara kan sabon harajin kayan dake shigowa kasar.
Gwamnatin tarayya ta yi albishir ga likitocin Najeriya, inda ta ce za ta kara musu albashi nan ba da dadewa ba. Ministan lafiya, Farfesa Ali Pate ya bayyana hakan.
Duk da cewa mutane da dama na adawa da matakin gwamnatin tarayya na dawo da tsohon taken Najeriya, sai dai a wajen Shugaba Bola Tinubu mafarki ne ya zama gaskiya.
Shugaban TUC na kasa, Festus Osifo ya ce ƴan kwadago za su iya saukowa ƙasa daga bukatarsu ta biyan N494,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari