Gwamnatin tarayyar Najeriya
Najeriya ta bayyana karancin kudi a matsayin dalilin da ya sa ba ta nada jakadu zuwa kasashen waje ba, shekara guda bayan da Bola Tinubu ya karbi ragamar shugabanci.
Yayin da Bola Ahmed Tinubu ke murnar cika shekara ɗaya da hawa kan madafun iko, mun tattaro yanna Najeriya ta yi fama da matsalolin tsaro a shiyyoyi shida.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa (CUPP) ta yi Allah wadai da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa yadda ya yi jagoranci cikin shekara daya.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa babu gwamnatin da za ta iya biyan ma'aikata N497000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ba, ta ce abun ya yi yawa.
Ministan harkokin jiragen sama, Festus Keyamo ya kara nanata cewa har yanzun gwamnati ba ta caɓza tunani ba, ta dakatar da aikin jirgin samaɓ Nigeria Air na Buhari.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma'aikatar gina gidaje da raya birane ta sanya tushen ginin sababbin gidaje a jihar Kano da nufin magance karancin wurin zama.
CBN ya ci gaba da sallamar ma'aikata daga aiki musamman waɗanda suka yi aik< da tsohon gwamna, Godwin Emefiele, a wannan karon ma'aikata 300 za su koma gida.
Gwamnatin Najeriya na bukatar sama da Naira biliyan 35 domin sake farfado da wani sashe na kamfanin karafa na Ajaokuta. Wannan zai taimaka wajen gina tituna a kasar.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya naɗa waɗanda za su jagoranci hukumomin NOSDRA da OORBDA, ya buƙaci su yi riko da gaskiya a ayyukan su.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari