Gwamnatin tarayyar Najeriya
Kungiyar malaman jami'o'i ta Najeriya (ASUU) ta bayyana cewa za ta hakura ne kawai da shiga yajin aiki idan gwamnatin tarayya ta aiwatar da yarjejeniyar da suka yi.
Gwamnatin Tinubu ta ce babu wani lamunin $150bn ko kuma amincewa da 'yancin ‘yan madigo, 'yan luwadi, 'yan daudu, da masu auren jinsi a cikin yarjejeniyar Samoa.
Gwamnatin tarayya ta tsawaita wa'adin masu sana'ar PoS na yin rijista da hukumar kula da kamfanoni, CAC, zuwa ranar 5 ga watan Satumbar 2024 domin 'yan karkara.
Yayin da rahoton yarjejeniyar Samoa ya bayyana, Gwamanti Tarayya ta shirya daukar mataki kan jaridar Daily Trust game da rahotannin bata mata suna da take yaɗawa.
Kungiyar Muslim Media Practitioners of Nigeria (MMPN) ta bukaci Gwamnatin Tarayya da sauran jihohi su sanya 1 ga watan Muharram a matsayin ranar hutu.
Wasu suna tsoron auren jinsi zai halatta amma wata lauya mai suna Aysha Hamman ta jero abin da ya sa yarjejeniyar Samoa ba za ta iya hallata auren a Najeriya ba.
Fitaccen lauya a Najeriya Inibehe Effiong ya yi magana kan yarjejeniyar Samoa inda ya ce akwai lauje cikin nadi game da tsare-tsaren da suke ciki.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya sauka a birnin Kaduna domin kaddamar da fara tsarin mayar da waɗaɓda harin bam ya shafa gida a Tudun Biri.
A ranar Juma'a, mun samu labari cewa malamai sun yi hudubobi, sun gargadi gwamnati a kan yarda da auren jinsi bayan shiga yarjejeniyar nan ta Samao da aka yi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari