Gwamnatin tarayyar Najeriya
Rundunar ƴan sanda ta bayyana neman Drew Povey dan ƙasar Burtaniya bisa zarginsa yunƙurin kifar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, ta jero bayanai da dalilai.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa ya kamata ƴaƴan APC su rika girmama shugaban jam'iyya na kasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar FCCPC ta ba ‘yan kasuwa wa’adin wata daya da su sauke farashin kayayyakin masarufi. Gwamnatin ta ce za ta dauki mataki.
Kungiyar malaman jami'o'i ASUU ta ba gwamnatin tarayya wa'adin makonni uku ta yi abin da ya dace ta ta tsunduma yajin aiki, tuni dai aka fara zaman tattaunawa.
Gwamnatin tarayya ta fara rarrashin malaman jami'o'i domin su janye shirinsu na shiga yajin aiki, ta kafa ƙaramin kwamitin da zai sake nazari kan buƙatun ASUU.
Bayan shafe sa'o'i ana tattaunawa, gwamnatin tarayya da ASUU sun amince za su sake zama a ranar 6 ga watan Satumba domin ci gaba da tattaunawa kan yajin aiki.
Hukumar da ke kula da ƴan Najeriya mazauna kasahen waje ta gano bayanan matar da aka ji a bidiyo tana barazanar ƙarar da yarbawa mazauna ƙasar Kanada.
Gwamnatin tarayya ta shiga zama da wakilan kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) kan shirin da suke yi na tsunduma cikin yajin aiki a fadin kasar nan.
Hukumar kula da abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta ce ba ta hana 'yan Najeriya cin burodi da aka buga a kasar ba, sai dai ta ce amfani da saccharin haramun ne.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari