Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Hajiya Salamatu Ahmed a matsayin shugabar hukumar bada lamunin gidaje ta tarayya FGSHLB.
Majalisar wakilan tarayya ta fara karatun farko kan kudirin kirkiro sabuwar jihar Etiti a shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya domin jihohin yankin su zama 6.
Ministan Ilimi a Najeriya, Farfesa Tahir Mamman ya bukaci kungiyoyi masu zaman kansu su yi koyi da Dakta Emeka Offor wajen tallafawa harkar ilimi a Najeriya.
Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya ce zai rama abin da Nyesom Wike ya masa na caccaka a gaban jama'a idan suka sake haduwa a wajen taro.
Bola Tinubu ya ba Gwamna Dikko Umar Radda mukami. Wani babban jami’in gwamnatin Katsina ya ce Babagana Zulum yana cikin wadanda Radda zai yi aiki da su a NDPHC.
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da sanarwa kan fara biyan tallafin N150bn ga masu kananan sana'o'i da 'yan kasuwa a karshen watan Yunin 2024 da za mu shiga.
Ministan ilimi, Farfesa Tahir Mamman ya ce yana da jin za a samu matsala a zamn tattaunawa da ASUU domin daƙile barazanar shiga yajin aiki a jami'o'in Najeriya.
Hukumar NAHCON ta jinjinawa mahajjaci mai suna Muhammad Na'Allah daga yankin Gummi a jihar Zamfara da ya mayar da kudin tsintuwa da suka kai €1,750.
Gwamnatin tarayya ta dauki gabarar magance gurbata yanayi da ake yi da robobi da leda ta hanyar haramta amfani da su sau daya kawai a ma’aikatu da hukumoni.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari