Gwamnatin tarayyar Najeriya
An ruwaito cewa Shugaba Bola Tinubu ya dawo Najeriya bayan ziyarar da ya kai Faransa. A zaman majalisar zartarwa ne na yau ake sa ran zai rantsar da Kekere-Ekun.
Bayan cika shekaru 70 a duniya, shugaban alkalan Najeriya (CJN), Mai shari'a Olukayode Ariwoola ya yi ritaya daga aiki, an fara raɗe-raɗen wadda za ta gaje shi.
Ministan kasafi da tsare-tsare, Alhaji Atiku Bagudu ya bayyana cewa zanga zangar da ƴan Najeriya suka ta jawo hankalin gwamnati da rika sauraron koken jama'a.
Babban limamin cocin nan da aka saba jin muryarsa a harkokin siyasar ƙasar ɓan, Primate Ayodele ya nemi shugaban ƙasa Tinubu ya sauke ministan wasanni
Gwamnan Farfesa Babagana Umaru Zulum.ya ɗaba tallafin hatsin da jihar Borno ta karɓa daga gwamnatin tarayya, akalla magidanta 10,000 suka amfana a Mafa.
Gwamnatin tarayya ta kafa kwamitin mutum 10 wanda zai sa ido tare da tabbatar da an bi umarnin kotun ƙoli na ba kananan hukumomi ƴancin cin ganshin kai.
Yan jam'iyyun adawa a Najeriya sun yi martani mai zafi ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan sayen sabon jirgin shugaban kasa da ya yi ana cikin wahalar rayuwa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu bisa dawo da sabon samfurin biyan tallafin man fetur a Najeriya.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinibu ta ce za a fara sayarwa Ɗangote da ɗanyen mai a Naira a watan Oktoba mai zuwa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari