Gwamnatin tarayyar Najeriya
Rahotanni sun bayyaɓa cewa tun da duku-duku matasa masu zanga zanga sun fito kan tituna a babban birnin tarayya Abuja duk da tulin jami'an tsaro da aka jibge.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya gargadi shugabanni da sauran 'yan Najeriya a kan su rungumi sulhu domin samar da ci gaba mai dorewa.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya musanta cewa gwamnatin tarayya ta rabawa jihohin tallafin N470bn domin faɗaɗa tallafin rage raɗaɗi ga ƴan Najeriya.
Wasu jami'an tsaro da suke rufe fuskokinsu sun kai samame hedkwatar ƙungiyar kwadago ta ƙasa kan zargin hannun mambobin NLC a zanga zangar da ake yi.
Shugaban hukumar wayat da kan jama'a NOA, Lanre Issa-Onilu ya ce dawo da tallafin mai ba zai warware matsalar talaucin da ake ciki ba sai dai ya ƙara.
Gamayyar kungiyoyin Arewa CNG ta yi kira ga gwamnatin tarayya na gwamnatocin jihohin Arewa su gaggauta shawo kan abubuwan da suka dami al'ummar yankin.
Shugaban hukumar kwastam ya bayyana cewa dage haraji kan shigo da kayayyakin abinci zai fara a sati mai zuwa. Bashir Adeniyi ya ce ana sa ran abinci ya yi sauki.
Gwamnatin Tarayya ta shirya fara siyar da shinkafar N40,000 mai nauyin 50kg a Najeriya ga ma'aikatan gwamnati domin ragewa al'umma halin da suke ciki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa gwamnatinsa na ɗaukar matakai masu tsauri ba don komai ba sai don farfaɗo da tattalin arzikin ƙasar nan.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari