Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta bayyana cewa gwamnati ba za ta iya ci gaba da tallafawa masu niyyar zuwa aikin Hajji ba. Ana fargabar kudin hajji zai kai N10m.
Ministar al'adu da tattalin arzikin fikira, Hannatu Musa Musawa ta bayyana cewa ba ta damu da shirin sauya wasu ministoci da Shugaba Bola Tinubu ke shirin yi ba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gama tsara yadda zai yiwa majalisar ministocinsa garambawul, wasu majiyoyi sun bayyana iya abin da suka sani.
Gwamnatin Ƙogi ta bayyana cewa mummunar ambaliyar da ta tarwatsa mutane a garuruwa 70 ta fi karfinta ita kaɗai, ta roƙi gwamnatin tarayya ta kawo ɗauki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jawabi ga 'yan Najeriya a ranar, 1 ga watan Oktoban 2024 domin murnar cikar Najeriya shekara 64 da samun 'yancin kai.
Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu za ta aiwatar da karin N32,000 ga ma'aikatan da suka yi ritaya yayin da ta aiwatar da sabon albashi na N70,000 a kasar.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa za ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar da ƴan Najeriya sun futa daga kangin wahalar da suke ciki.
Gwamnatin tarayya ta ce ƙasar China a shirye take ta ƙara bai wa Najeriya bashin maƙudan kuɗi, ta ce Tinubu bai roki a yafewa kasar nan wani bashi ba.
Najeriya ta cika shekaru 64 da samun 'yanci a ranar Talata, 1 ga Oktoba. Jiga jigan 'yan Najeriya akalla 10 ne suka share fagen samun 'yancin kan kasar.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari