Gwamnatin tarayyar Najeriya
A ranar Alhamis, 1 ga watan Agusta, matasa za su hau kan tituna domin yin zanga zangar adawa da manufofin gwamnati da suka haifar da tsadar rayuwa.
Omoyele Sawore, ɗaya daga cikin masu jan ragamar shirya zanga zangar lumana da za a yi yau ya musanta raɗe-raɗin cewa an ɗage zanga zangar zuwa watan Oktoba.
Mai ba shugaban ƙaa shawara kan harkokin ɗalibai, Sunday Asefun ya ce suna zargin wasu masu ƙarfin juya gwamnati da ake ce ma Cabals da hannu a zanga zanga.
Gwamnatin tarayya ta bayyana fargabarta game da zanga-zangar gama gari da za a fara a ranar Alhamis, 1 Agusta, 2024, inda ta ce akwai rashin tsaro.
Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya roƙi ƴan Najeriya su kauracewa zanga-zangar da aka shirya yi daga gobe Laraba, 1 ga watan Agusta, 2024.
Fitaccen sarkin yarbawa Ooni na Ife ya yi kira ga ƴan Najeriya su kara hakuri domin tsadar rayuwar da suke kuka a kai ba a Najeriya kaɗai ake fama da ita ba.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya roki 'yan kasar nan su marawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu baya, inda ya ce shugaban na da kyawawan manufofi.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce gwamnati za ta rika biyan matasan Niger Delta Naira miliyan 500 duk wata domin bunkasa rayuwarsu karkashin NIS.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ba za ta iya cigaba da biyan tallafin man fetur ba kasancewar bai cikin kasafin kudin wannar shekarar. Idirs Muhammad ne ya magantu
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari