Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Talata, 1 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu domin bikin murnar cikar Najeriya shekara 64 da samun 'yancin kai.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa hukumomin tsaro sun fara zama da jagororin shirya zanga zanga ranar 1 ga watan Oktoba domin shawo kansu su hakura.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sano ya yabawa gwamnatin tarayya bisa ƙarin alawin ƴan NYSC, ya ce kamata ya yi na mata ya ɗara haka zuwa N100,000.
Buba Galadima ya yi ikirarin cewa wasu daga cikin waɗanda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jawo ya ba muƙami ba ƙasar ce a gabansu ba, tara abin duniya suka sani.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, Namadi Sambo, Etsu na Nufe, Abdulsalami da sauransu sun haɗu a masallacin Jumu'a kuma an yiwa Najeriya addu'o'i a Abuja.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa sababbin daraktoci bakwai a hukumar gidan talabijin ta Najeriya (NTA), fadar shugaban ta bayyana sunayensu.
Ma'aikatar ilimi ta tarayya ta gargaɗi ƴan Najeriya su kaucewa duk wani dako da aka turo masu ta layin wayar minista, Farfesa Tahir Mamman saboda an yi masa kutse.
A wannan labarin za ku ji yadda gwamnatin tarayya ta sake ba yan Najeriya hakuri kan halin kunci da wasu daga cikin manufofinta su ka tsunduma jama'a.
Tsohon kakakin kwamitin kamfen PDP a 2023, Daniel Bwala ya ce sai dai zato amma babu wanda ya san ainihin waɗanda Tinubu zai kora da waɗanda za su tsaya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari