Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa sabuwar dokar gyaran haraji ba za ta shafi talaka da kananan 'yan kasuwa ba. Sunday Dare ya bayyana dalilin kawo dokar.
Kamfanin man NNPCL ya ƙaryata jita jitar cewa matatar Fatakwal ba ta fata aiki ba kamar yadda wani mutum a Rivers ya fada. Jami'in NNPCL ya fadi gaskiya kan matatar
Amnesty International ta ce akalla masu zanga-zanga 24 ne aka kashe yayin da aka kama akalla mutum N1,200 a zanga-zangar #EndBadGovernance a Najeriya.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NPC), karkashin shugabanta, Nasir Isa Kwarra, ta sanar da cewa za a gudanar da kidayar jama’a a Najeriya a shekarar 2025.
Duk da sukar da ake ta yi, majalisar dattawa ta amince da kudirorin harajin da shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya aiko mata, sun tsallaka zuwa karatu na biyu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da matarsa, Oluremi Tinubu sun isa birnin Farisa na ƙasar Faransa da yammacin jiya Laraba, sun fara ziyarar aiki ta kwana 3.
Kamar yadda fadar shugaban kasa ta sanar, jirgin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da matarsa Oluremi Tinubu ya tashi zuwa kasa% Faransa domin kai zuyarar aiki.
Gwamnatin tarayya ta lissafa jihohi 25 da za su amfana da lamunin $500m da ta karbo daga bankin Duniya. An ce za a yi amfani da kudin wajen inganta albarkatun ruwa.
Hukumar korafe korafe da Yaƙi da cin hanci ta Kano (PCACC) ta kai samame wani sito inda ake zargin ana zazzage shinkafar da gwamnati ta bayar a matsayin tallafi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari