Gwamnatin tarayyar Najeriya
A yayin da ake tsaka da jimamin durkushewar tashar wutar lantarki, kamfanin da ke kula da wutar lantarkin Najeriya (TCN) ya bayar da bayanin halin da ake ciki.
Gwamnatin tarayya ta nuna damuwa kan yadda wasu 'yan Najeriya ke bata sunan kasar nan. Gwamnatin ta ce hakan yana masu zuba hannun jari shigowa Najeriya.
Kasar Birtaniya ta fitar da sanarwa kan neman raba Najeriya da yan a ware na kasar Yarabawa suka yi. Gwamnatin tarayya ce ta nemi Birtaniya ta yi bayani kan lamarin.
Kamfanin raba wutar lantarki na Eko ya tabbatar da katsewar babban layin wutar lantarki da misalin ƙarfe 9:17 na safiyar ranar Talata, 15 ga watan Oktoba, 2024.
Gwamnatin jihar Kogi ta kara kira ga gwamnatin tarayya da ƙungiyoyin agaji na duniya su kawo ɗauki sakamakon mummunar ambaliyar da ta raba mutane da mahallansu.
Dan majalisar wakilai daga jihar Oyo, Aderemi Oseni, ya bukaci 'yan Najeriya su kara kai zuciya nesa kan gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta bukaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nemi taimakon tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan tsadar rayuwa a Najeriya.
Wasu sarakunan gargajiya a Arewacin Najeriya sun koka kan yadda ake samun matsala game da kudin da ake ware musu na kaso biyar daga Gwamnatin Tarayya.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta fito ta kare kanta kan karin da aka yi na farashin man fetur a fadin kasar nan.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari