Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jawabi ga 'yan Najeriya a ranar, 1 ga watan Oktoban 2024 domin murnar cikar Najeriya shekara 64 da samun 'yancin kai.
Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu za ta aiwatar da karin N32,000 ga ma'aikatan da suka yi ritaya yayin da ta aiwatar da sabon albashi na N70,000 a kasar.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa za ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar da ƴan Najeriya sun futa daga kangin wahalar da suke ciki.
Gwamnatin tarayya ta ce ƙasar China a shirye take ta ƙara bai wa Najeriya bashin maƙudan kuɗi, ta ce Tinubu bai roki a yafewa kasar nan wani bashi ba.
Najeriya ta cika shekaru 64 da samun 'yanci a ranar Talata, 1 ga Oktoba. Jiga jigan 'yan Najeriya akalla 10 ne suka share fagen samun 'yancin kan kasar.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa nan ba da daɗewa ba duhu zai yaye, harske ya bayyana a Najeriya, ya roki mutane su ƙara hakuri.
Gwamnatin tarayya ta fara shirin hana kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) shiga yajin aiki. Gwamnatin ta samar da tawagar da za ta yi aiki a kan hakan.
Ministoci 11 da wani babban jami’i na iya rasa kujerusnsu a daidai lokacin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ke shirin yiwa majalisar ministocinsa garambawul.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa waɗanda za su jagoranci hukumar raya Arewa maso Yamma bayan rattaɓa hannu a kudirin dokar kirkiro hukumar.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari