Gwamnatin tarayyar Najeriya
Tsadar rayuwar da aka shiga a Najeriya ta sa ma'aikata da sauran ƴan ƙasa sun fara yi kansu karatu kan abubuwan da ya kamata su daya da kudinsu a wata.
Gwamnatin tarayya ta bayyana matsayarta kan hana kudade ga jihar Rivers. Ofishin akanta janar na tarayya ya bayyana cewa za a ba jihar kudadenta na watan Oktoba.
Ministan kudi da harkokin tattalin arziki a Najeriya, Wale Edun ya ce rashin ɗaukar matakan da suka dace a baya ne suka jawo wahalar da ake ciki a mulkin Tinubu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta himmatu wajen nemo masu zuba hannun jari a ɓangaren kiwo domin magance rikicin makiyaya da manoma.
Majalisar tattalin arziki karkashin jagorancin mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ta kafa kwamitin aiwatar da tsarin gyara wutar lantarkin Najeriya.
Tsohon dan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya gargadi gwamnatin tarayya kan tulin basussukan da take karbowa yana mai tambayar inda za a samo kudin da za a biya,
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi alkawarin biyan matasa yan N Power da suka biyo gwamnatin Buhari bashi. Gwamnati ta ce nan gaba kadan za a biya yan N-Power
Gwamnatin tarayya ta hannun ma'aikatar ilmi ta sanar da korar shugaban jami'ar Nnamdi Azikiwe (UNIZIK) da ke jihar Abia. Ta ce nadin da aka yi masa ya saba doka.
Ministar harkokin mata, Imaan Suleiman-Ibrahim ta ce gwamnatin tarayya za ta kashe Naira biliyan 112 domin tallafawa shirin samar da tsaro a makarantu.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari