Gwamnatin tarayyar Najeriya
Bayan lalacewar babban layin wutar lantarki na ƙasa sau 3 a mako guda, matasa sun fara kiran a tsige ministan makamashi, Adebayo Adelabu da shugaban TCN.
Gwamnatin tarayya ta bakin ministan tsaro ta bayyana cewa ba za tattauna da 'yan bindiga ba. Ministan ya ce za a ci gaba da fatattakar miyagun a kasar nan.
Prince Adewole Adebayo ya ce ba zai dhiga duk wata ƙawancen siyasa ba matuƙar zuciya ba ta zo ɗaya ba, ya ce Buhari da Tinubu kadai sun isa misali.
gwamnatin Najeriya ta ce za ta yi duk mai yiwuwa don hana malaman jami'o'i tafiya yajin aikin da suke shiri, ta ce ba za ta bari a rufe azuzun jami'o'i ba.
Gwamnatin tarayya ta kirkiro shirin canza ababen hawa daga amfani da man fetur zuwa gas CNG domin rage hauhawar farashin mai da samun saukin sufuri.
Gwamnatin tarayya na yunkurin mayar da masu motoci amfani da iskar gas na CNG. Tsarin yana da saukin arha fiye da man fetur wanda ya yi tsada a Najeriya.
Gwamnan Kaduna ya bayyana buƙatar jingine duk wani banbanci a haɗa karfi wuri ɗaya domin ganin bayan ƴan ta'addan da suka addabi Arewa maso Yamma.
Yan majalisar dattawan Najeriya sun kaɗa kuri'ar amincewa da kwarin guiwa kan shugabansu, Sanata Godswill Akpabio bayan an fara rade-radin za a tsige shi.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya yi kira ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya sake tunani kan manufofinta na tattalin arziki, ya ce mutane na cikin wahala.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari