Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin Bola Tinubu ta fadi me yasa ta gaza kama Yahaya Bello bayan EFCC na nemansa ido rufe. Tinubu ya ce yan sanda da DSS ba za su iya taimakon EFCC ba.
A ranar Laraba Bola Tinubu ya tabbatar da korar ministoci 5 daga aiki tare da naɗa wasu sababbi, ya masu fatan alheri a duk lamurran da suka tasa a gaba.
Shugaban cocin INRI, Primate Elijah Ayodele ya soki garambawul da Shugaba Tinubu ya yi a majalisar ministocin kasar nan, inda ya ce ba wadanda ya kamata aka kora ba.
Sanata Mohammed Ali Ndume ya bayyana cewa garambawul din da Bola Tinubu ya yi ci gaba ne da ake bukata amma har yanzu akwai sauran aiki a gabansa.
Tsohon kwamishinan ayyuka a Kano, Mu'az Magaji ya caccaki tsarin yadda jam'iyyar APC ke neman mulki a jihar inda ya ce dole ta bar dogaro da karfin iko daga sama.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa shugaban kasa yana da niyya mai kyau ga ƴan Najeriya, ya bukaci a ci gaba da yi masa addu'a.
Dr. Ngozi Okonjo-Iweala ta karya ikirarin samo tallafin Dala biliyan 57.5 domin kafa ƙasar Biafara, ta ce labarin ƙarya ce mara tushe, lamarin ya haddasa surutu.
Ministan tsaro a Najeriya, Muhammed Badaru Abubakar ya jinjinawa sojoji bisa namijin kokarin da suke yi a yaƙi da ƴan ta'adda, ya nemi su kawo ƙarshen lamarin.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa Bola Tinubu ya yi la'akari da ra'ayoyin ƴan Najeriya wajen yanke ministocin za a kora, ta faɗi tsarin da aka bi wajen tantancewa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari