Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Nwakuche Ndidi a matssyin muƙaddashin konturola janar na hukumar kula da gidajen gyaran hali.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana hukuncin da gwamnoni za su fuskanta kan katsalandan da kudin kananan hukumomi inda ta ce hakan babban laifi ne a kasa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce babu wata kalar barazana da za ta dakatar da shi daga ci gaba da yin rusau a babban birnin tarayyar. Wike ya gargadi masu filaye.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shetyima ya shiga taron majalisar zartaswa tare da gwamnoni da ministoci a Aso Villa da kwle Abuja yau Alhamis.
Gwamnatin jihar Benue ga ƙaryata rahoton da ake yaɗawa cewa tana nuna wariya ga wasu yan Majalisar dokoki masu goyon bayan Sakataren Gwamnatin Tarayya, George Akume.
Gwamnatin jihar Zamfara ta kaddamar da raba tallafin kudi har Naira biliyan 4.9. Mata, marasa lafiya, 'yan agaji da malaman Islamiyya za su samu tallafin.
Dattawan Igbo sun jaddada bukatar kafa jihar Anioma a shiyyar Kudu maso Gabas, suna masu kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya dauki matakin tabbatar da hakan.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fadi abin da zai faru da Najeriya a shekarar 2025. Wale Edun ya ce za a samu habakar tattali a 2025 saboda tsare tsaren tattalin arziki.
Hukumar RMAFC ta ce dokokin gyaran harajin Shugaba Bola Tinubu sun saba wa tsarin mulki, tana mai bada shawarar amfani da tsarin raba VAT da zai zamo adalci ga kowa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari