Gwamnatin tarayyar Najeriya
Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya jagoranci tawagar gwamnatin sojin Jamhuriyar Nijar, za a dawo da dangantakar ƙasashen biyu.
Bankin Duniya ya yaba da manufofin Shugaba Bola Tinubu, ya ce nan da shekaru 10 zuwa 15 sauye sauyen gwamnati za su gyara tattalin arzikin Najeriya.
Rahotanni sun nuna cewa akalla gadoji biyu ƴan ta'addan Boko Haram ko ISWAP suka ruguza ta hanyar amfani da bama-bamai a jihar Borno da ke Arewacin Najeriya.
Tsohon ɗan Majalisar wakilan tarayya, Hon. Farouk Aliyu ya bayyana cewa da iƙon Allah shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai yi takwas a kan madafun iko.
Tsohon gwamnan Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai ya soki gwamnatin Tinubu da cin hanci da nuna kabilanci, yana mai cewa SDP ce za ta karbi mulki a Najeriya nan da 2027.
Hukumar kididdiga ta ƙasa watau NBS ta bayyana cewa an samu ƙarin hauhawar farashin kayayyaki daga 23.18% a watan Fabrairu zuwa 24.23% a watan Maris, 2025.
Tsohon gwamnan Kano kuma jagoran NNPP na ƙasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya yi Allah wadai da harin da ƴan bindiga suka kashe gomman mutane a Filato.
Gwamnatin tarayya ta dakatar da shugaban jami'ar FUOYE, bisa zargin lalata da wata ma'aikaciya. An maye gurbinsa da Farfesa Shittu a matsayin mukaddashi na wata 6.
Sanata Ned Nwoko ya ce APC a ƙarƙashin Tinubu za ta ƙirƙiri Jihar Anioma, maganar da Ganduje ya gasgata yana mai cewa shugaban kasa ya goyi bayan kudurin.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari