Gwamnatin tarayyar Najeriya
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa jama'a sun sami sauƙin matsalar tsaro a Katsina karƙashin Dikko Radda.
Gwamnatin Tarayya ta umarci manyan makarantun da suka samu izinik ɗaukar ma'aikata su bi tsarin gaskiya da adalci ta hanyar da tallata guraben aiki a jaridu.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Kwamared Shehu Sani ya bayyana cewa ƴan Arewa na bukatar su haɗa kansu, domin lalubo hanyar magance matsalolin ke damun yankin.
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa tsarin ciniki da sayar da ɗanyen mai da Naira zai ci gaba, ta ce an cimma haka ne bayan kwamitin aiwatarwa ya sake zama.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa watau EFCC ta nuna wa kotu bidiyon bayanan da tsohon ministan makamashi, Saleh Mamman ya mata bayan ta gayyace shi.
Ministan kudi, Wale Edun ya ce gwamnatin tarayya za ta ƙarfafa samun kuɗi daga fannoni daban-daban domin rage illar harajin da Amurka ta kakaba wa Najeriya.
Ministan harkokin matasa, Kwamared Ayodele Olawande ya ce Najeriya ba ta buƙatar tsawiata shirin NYSC zuwa shekara 2 kamar yadda ministan ilimi ya nema.
Gwamnatin Tarayya ta hannun ma'aikatar harkokin waje ta musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa an hana ƴan Najeriya shiga Saudiyya, ta ce labarin ba gaskiya ba ne.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin sadarwa, Danile Bwala ya musanta raɗe-raɗin da ke yo cewa Bola Tinubu ya canza shugaban hukumar zaɓe watau INEC.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari