Gwamnatin tarayyar Najeriya
Wani gini mai hawa biyu ya rushe a Ikorodu, Legas, inda ya hallaka mutum uku. LASEMA ta ceto mutum tara, ta kuma fara rushe ginin gaba ɗaya don kare lafiyar jama'a.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi murnar cika shekara 60 a duniya, ya tuna gudummawar da ya bai wa Najeriya.
Wata kotun laifuffuka a jihar Legas ta yanke wa ɗan tsohon shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Mamman Ali, hukuncin ɗaurin shekaru 14 a gidan gyaran hali.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ƙara wa mu kadadroin da aka far kwace a Abuja wa'adin kwanaki 14 su biya bashin da ake binsu, ya dakatar da Nyesom Wike.
Gwamnatin Tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta fara biyan ma'aikata bashin N35,000 da ta masu alƙawari a watannin baya.
Shugaban kasa, Bola Ahmes Tinubu ya karɓi bakuncin shugaban hukumar FIRS na ƙasa, Zacch Adedeji, awanni bayan FCTA ta rufe ofishinsa da ƙwado yau Litinin.
Hukumar FCTA ta rufe hedikwatar PDP da ke Abuja bisa kin biyan harajin fili. An garkame wurin bayan ma'aikatan FCTA sun ba ma’aikata PDP damar fitar da kayansu.
Hukumar gudanarwa ta birnin tarayya Abuja watau FCTA ta rufe ofishin FIRS saboda ƙin biyan harajin ƙasa, an ɗan yi hatsaniya gabanin garkame ofishin.
Rashin kulawa, kayan gini marasa inganci, da rashin bin ka'idoji sune manyan dalilan rushewar gine-gine da ke ci gaba da jefa rayuka cikin haɗari a Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari