Gwamnatin tarayyar Najeriya
Za a ji cewa Aliko Dangote ya ce gwamnati na samun kwabo 52 daga kowace N1 da kamfanin simintinsa ke samu, ya nemi ƙarin zuba jari da haɗin gwiwa da gwamnati.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya ba gwamnatin tarayya shawarar kammala gyaran madatsar ruwan Kashimbila da ke Taraba.
Hukumar NCoS ta sanya kyautar N5m ga duk wanda ya bayar da sahihan bayanai kan fursunoni 9 da suka tsere a Osun, tare da tabbatar da ɓoye bayanansu.
Ma’aikatan hukumar nukiliya sun rufe Ma’aikatar Kudi a Abuja saboda bashin albashi da alawus, sun zargi minista da hana su hakkokinsu duk da roƙon da suka yi.
Gwamnatin tarayya za ta sayar da gidaje 753 da aka kwato daga Godwin Emefiele, ta hanyar yin gwanjonsu a shafin Renewed Hope na intanet, bayan umarnin kotu.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ce mafi yawan alkalai sun zama masu karɓar na goro, sun daina yi wa jama'a adalci a shari'sr Najeriya.
An nemi Shugaba Tinubu ya sallami ministan tsaro, Mohammed Badaru Abubakar; karamin ministan tsaro, Bello Matawalle; da ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce sakacin shugabannin da suka biyo bayan Obasanjo ya haifar da matsalar tsaro a ƙasar nan.
Kotun ECOWAS ta samu Najeriya da laifin keta hakkin Moses Abiodun da aka tsare shekaru 16 ba tare da shari'a ba, ta umarci a sake shi tare da biyan sa diyyar N20m.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari