Gwamnatin tarayyar Najeriya
Tsohon ministan kula harkokin ƴan sanda, Aminu Maina Waziri ya ce gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta maida Najeriya baya ta kowane fanni.
Ministan harkokin Abuja, Mista Nyesom Wike ya bayyana cewa gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ba za ta iya warware duka matsaloin ƴan Najeriya ba.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa mutane irinsa da ke fama da shugabanni masu ganin sun fi karfin doka, suna buƙatar addu'a daga ƴan ƙasa.
Masanin tsaro, Sani Shinkafi ya zargi gwamnatin tarayya da dakile yunkurin kama Bello Turji ko kashe shi a Zamfara duk da cewa CJTF sun kusa gamawa da shi.
Kungiyar kare hakkin musulmin Najeriya watau MURIC ta buƙaci gwamnatin tarayya ta kafa kotunan shari'ar musulunci a kowace jiha a ƙasar nan birnin tarayya.
Tinubu ya sauke Madueke daga shugabancin hukumar NCCC, tare da maye gurbinta da Majekodunmi. An ce sabuwar shugabar na da kwarewar aiki na sama da shekaru 17.
Gwamnatin jihar Neja ta shigar da kara a gaban Kotun Koli. Ta shigar da gwamnatin tarayya kara ne kan kin sanya ta cikin masu amfana da kaso 13%.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya bayyana cewa tsaro ya samu a Najeriya karkashin mulkin Tinubu, ya ba da misali da kashe-kashen da suka faru a Filato da Benue.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya yi kira ga ƴan bindiga da su ajiye makamansu, su rungumi zaman lafiya a Atewa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari