Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hukumar gudanarwa ta Abuja watau FCTA ta shirya kaddamar da fara aikin gina hediwaktar hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC, lauyoyi sun fara martani.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce idam har jam'iyy]n adawa za su ci gaba da sukar gwamnatin Tinubu, to haɗin kai sai dai su hanga daga nesa.
Shugaban kungiyar gwamnonin PDP kuma gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya ce idan ba a yi dagaske ba Najeriya na iya faɗawa tsarin jam'iyya ɗaya.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen da siyasa kuma guda daga cikin wadanda suka yiwa Bola Tinubu kamfe a zaben 2023, Ahmed Dankabo ya ce ana amfana da mulkin APC.
Fadar shugaban kasa ta nemi afuwa bayan Tinubu ya yi kuskure a jawabin Ranar Dimokuraɗiyya inda aka karrama Pa Fasoranti da Dr. Madunagu a matsayin matattu.
Mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Paul Ibe ya ce alama ta nuna cewa haɗakar da Atiku ke jagoranta ta fara tsorata gwamnatin Bola Tinubu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauya tsarin da saba na jawabi ga ƴan kasa a ranar dimokuraɗiyya, ya ce zai isar ɗa saƙonsa gaba ɗaya daga Majalisar Tarayya.
NiMet ta ce akwai yiwuwar a samu mamakon ruwan sama a jihohi 8 ciki har da Adamawa. An yi kira ga jama'a da su ɗauki matakan kariya musamman tuki ana ruwa.
Tsagin Abure ya wanke gwamnati, ya zargi Obi da Otti da haifar rikicin jam'iyyar LP. Abure ya ce Obi ya gaza jagorantar LP kuma ya kamata ya yarda da kuskurensa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari