Gwamnatin tarayyar Najeriya
Majalisar Wakilan Tarayya ta kammala tattaunawa kan bukatar ciyo bashin Dala biliyan 2.3 daga kasashen ketare, ta amince da bukatar shugaban kasa, Bola Tinubu.
Dan Majalisar Wakilan Tarayya, Hon. Garba Muhammed ya koka kan barazanar da ya ce ana masu da rayuwa, ya ce yan ta'addada da masu zanga-zanga sun yi barazana.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta ce gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ta siyasantar da fama da wahaalar abinci da ake a Najeriya. Bolaji Abdullahi ne ya fadi haka.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC, Farfesa Joash Amupitan ya nada tsohon editan Punch Adedayo Oketola a matsayin mai magana da yawunsa.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa na ba shi shawarar ya dauki Nasir El-Rufai a matsayinsa magajinsa amma ya ki yarda saboda wasu dalilai.
Majalisar Wakilai ta fara tattake wuri kan kudirin kirkiro jihar Ijebu daga cikin Ogun, an mika shi ga kwamitin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya don nazari.
Shugaban hukumar NOA, Lanre Issa-Onilu ya dora alhakin gobarar tankar mai ta Neja kan sakaci da lalacewar dabi’u, yana mai cewa dibar mai laifi ne.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya karanta wasikar Shugaba Bola Bola Ahmed kan nadin Dr. Mohammed Doro a matsayin Ministan Tarayya.
Farashin gas ɗin girki ya sauka daga N2,000 zuwa N1,300/kg, yayin da gwamnati ke sa ido kan masu boye kaya da dillalai don ganin farashin ya daidaita a kasuwa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari