Babban kotun tarayya
Kotu a Gombe ta yanke hukuncin shekaru bakwai ga 'yan sanda biyu da jami'in shige da fice bisa laifin damfarar N1.6m daga wasu mutane da suna sama masu musu aiki.
Babbar Kotun Kano ta tanadi hukunci kan korafin da aka shigar game da kudin kananan hukumomin jihar inda kungiyar NULGE ke korafi kan CBN da ministan shari'a.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi watsi da karar da wani ƙauya ya nemi a haramtawa hukumar EFCC kama gwamnan Legas bayan ya sauka daga mulki.
Babbar kotun tarayya ta fara sauraron shari'ar EFCC da tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello da ake zargin ya hada baki da wasu mutane wajen kwashe dukiyar jiharsa.
Bayan EFCC ta sha gwagwarmaya wajen damko tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, ya ce ba shi da masaniya kan zargin da ake masa na tafka badakalar biliyoyi ba.
Tsohuwar Minista Uju Kennedy-Ohanenye ta koma kotu bayan da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kore ta daga aiki, inda ta bayyana kudirinta na tabbatar da adalci.
Edwin Clark ya zargi shugaba Muhammadu Buhari da tsige alkalin alkalai domin samun damar yin maguɗin zaɓe a shekarar 2019. Clark ya ce abin kunya ne hakan.
Kwamitin amintattu na ƙungiyar masu shirya watsa labarai ta Arewa, NBMOA ya shigar da korafin a gaban Babbar Kotun kan Arewa24 da wasu hukumomi saboda saba ka'ida.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Abuja ta yi fatali da korafin da gwamnoni 36 suka shigar kan neman bahasi game da kudin gas tun daga shekarar 1999.
Babban kotun tarayya
Samu kari