Gwamnatin Najeriya
Bulaliyar masara rinjaye na majalisar Wakilai, Hon. Sani Madaki ya gabatar da kuduri gaban majalisar da ya nemi gwamati ta dakata daga aiwatar da yarjejeniyar Samoa
Ministan sufuri, Sanata Said Alkali ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya umarci Kashim Shettima ya gana da shugaban kasar China domin neman tallafin kudi.
An samu cece-ku-ce kan yarjejeniyar Samoa da gwamnatin Najeriya ta sanyawa hannu a makon da ya wuce. Legit ta fayyace gaskiya kan abin da yarjejeniyar ta kunsa.
Matasa a jihar Kano sun fara barranta kansu da duk wani yunkuri na marawa auren jinsi da dangoginsa baya a kasar nan, inda su ka gudanar da zanga-zanga a yau.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya magantu kan karuwar sace-sacen yan Najeriya. Wannan na zuwa ne bayan sace wasu yan jarida biyu a Kaduna.
Rahotanni sun bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake zama shugaban kungiyar ECOWAS karo na biyu a babban taron kungiyar na 65 da ya gudana a Abuja.
A yayin da wa’adin Shugaba Bola Tinubu a matsayin shugaban kungiyar ECOWAS ke karewa a ranar 7 ga Yuli, 2024, shugabanni kungiyar za su zabi sabon shugaba a Abuja.
Gwamnatin Tinubu ta ce babu wani lamunin $150bn ko kuma amincewa da 'yancin ‘yan madigo, 'yan luwadi, 'yan daudu, da masu auren jinsi a cikin yarjejeniyar Samoa.
Gwamnatin tarayya ta tsawaita wa'adin masu sana'ar PoS na yin rijista da hukumar kula da kamfanoni, CAC, zuwa ranar 5 ga watan Satumbar 2024 domin 'yan karkara.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari