Gwamnatin Najeriya
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote ya bayyana tsawon lokacin da zai dauka wajen dawo da tattalin arzikin Najeriya cikin hayyacinsa.
Kungiyar kwadago ta NLC ta yi kira ga gwamnati da a gaggauta janye karin kudin wutar lantarki da kamfanonin DISCOs suka yi ga abokan huldar na tsarin “Band A”.
Majalisar dattawa tace za ta titsiye 'yan kwangila 39 da suka karba kudin gwamnati amma suka gaza zuwa su fara ayyuka. Za ta sa EFCC ta karbo kudin da suka kalmashe.
Gwamnatin tarayya ta musanta yunƙurin halasta auren jinsi da ake zarginta da yi ta hanyar sa hannu a yarjejeniyar Samoa. Tace dokarta ta haramci tana nan daram.
Bola Tinubu ya rantsar da majalisar tattalin arzikin shugaban kasa (PECC) wadda ta kunshi jami'an gwamnati, 'yan kasuwa da mashawarta ciki har da Aliko Dangote.
Gwamnatin tarayya ta gargadi jihohin Najeriya 19 kan barazanar ambaliyar ruwa daza su fuskanta a damunar bana. Ministan ruwa da muhalli ne ya fadi haka.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi barazanar hukunta duk wani bankin ajiyar kudi da aka kama yana kin karbar lalatattun takardun Naira daga abokan huldarsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Uzoma Nwagba shugabancin hukumar CREDICORP mai ba da bashi ga ma'aikatan Najeriya. A jiya Laraba ne aka nada shi.
Majalisar Dattawa ta ankarar da yan kasar nan cewa an shigo da wani nau'in gurbataccen man fetur da kuma dizel cikin kasar nan wanda zai iya jawo matsaloli.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari