Gwamnatin Najeriya
Fitaccen malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bayyana makomar shugabannin da ke barin talakawansu cikin yunwa domin akwai sakayya.
Wata kotu a kasar Faransa ta ba da umarnin kwace jiragen saman shugaban kasar Najeriya uku bayan shigar da korafi da kamfanin Zhongshan na China ya yi.
Kungiyar malaman jami'a, ASUU ta sanar da cewa za ta kara kudin wuta zuwa N80,000 ga daliban jami'a saboda karin kudin wuta da aka musu bayan cire tallafin lantarki.
Bayan daukar alkawarin daukar matakan saukaka farashin abinci a kasa, gwamnatin tarayya ta fitar da sharudan shigo da kayan abinci ba tare da haraji ba.
Hukumar kwastam ta fitar da sanarwa kan sharuddan shigo da abinci daga ketare zuwa Najeriya ba tare da biyan haraji ba ga yan kasuwa domin saukakawa talaka.
Majalisar wakilai ta kasa ta bayyana cewa an janye kudin dokar da zai hukunta yan Najeriya da su ke kin rera taken kasa ko lalata alamomin kasar nan.
Asusun ba da lamunin karatu na Najeriya (NELFund, asusun ya sanar da cewa ya tantance karin manyan makarantu 22 mallakin jihohi, kuma dalibai za su iya neman rancen.
Gwamnatin jihar Kano ta caccaki jam'iyyar APC kan zargin yin kwana da kayan tallafi na Gwamnatin Tarayya inda ta ce komai na Gwamna Abba Kabir a bayyane yake.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya ce an kama wasu ƴan siyasa bisa zargin tallafawa zanga zanga ɗa N4bn a Abuja da wasu jihohi.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari