Gwamnatin Najeriya
Kungiyar manyan ma'aikatan gwamnati sun yi barazanar daukar mataki kan gwamnonin da su ka ki fara aiwatar da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatansu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da Esther Walson-Jack a matsayin sabuwar shugabar ma’aikatan gwamnatin tarayya, yayin da Yemi-Esan ta kammala nata aikin.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi martani ga gwamnan Oyo, Seyi Makinde bayan ya yi korafi kan kudi N573bn da gwamnatin tarayya ta ce ta tura ga jihohi.
Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da shirin samar da gidaje karkashin 'Renewed Hope'. Mun kawo matakan mallakar gida a wannan tsarin.
Matasan jihar Filato sun yi zuga sun gana da gwamnan jihar, Caleb Mutfwang a ranar da aka kammala zanga-zangar yunwa. Matasan sun ba shi sako ya kaiwa Tinubu.
An nemi Bola Tinubu ya soke mukamin da ya ba da a Arewa Maso Gabas. Abdul Hameed Yahaya Abba shi ne mai taimakawa shugaban kasa wajen tattaunawa da al’umma.
An samu labarin yadda aka raba Naira Biliyan 438 tsakanin Gwamnoni 34 da Ministan Abuja, Nyesom Wike. Zamfara ta samu N49bn amma ba a ba Kaduna ko sisi ba
Gwamnatin Poland ya buƙaci mahukuntan Najeriya su yi hakuri su sako ƴan kasarta bakwai da jami'an tsaro suka kama ds laifin ɗaga tutar Rasha a Kano.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya koka kann halin shugabanni inda ya ce ya kamata su kasance a gidajen gyaran hali saboda halayyarsu.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari