Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta sake turawa yan kasar Poland da jami'an tsaro suka kama bisa zargin daga tutar Rasha a lokacin zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Arewa.
Kididdiga ta nuna cewa sama da yan Najeriya 31m ke fama da karancin abinci. Gwamnatin Najeriya ta fara kokarin hadaka domin wadatar da a'ummar Najeriya abinci.
IMF ya bayyana cewa habakar tattalin Najeriya da aka samu na da alaka da tsare tsaren gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta dauka. IMF ya bukaci a kara daukan matakai.
Gwamnatin tarayya ta kafa kwamitin bincike kan kudin tallafin man fetur, N2.8tn da aka kashe a mulkin Bola Tinubu da kamfanin NNPCL ke bin gwamnati bashi
A wannan rahoton za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta haɗa kai da gwamnatin jihohi wajen samar da Naira Biliyan 100 domin sayo mitoci.
Hukumar kula da abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta ce ba ta hana 'yan Najeriya cin burodi da aka buga a kasar ba, sai dai ta ce amfani da saccharin haramun ne.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta juyo kan mata inda ta sake ware wani tallafi a jihohin Najeriya 36 da birnin Tarayya Abuja domin taimaka musu a sana'o'insu.
A wannan labarin za ku ji cewa kwamitin majalisa wakilai da ke sanya ido kan harkokin gidajen gyaran hali da tarbiyya ya ce ba zai lamunci ha'inci ba.
Kungiyar likitoci ta kasa NARD ta tafi yajin aiki saboda sace wata likita, Dr Ganiyat Papoola da yan bindiga suka yi a jihar Kaduna sama da wata bakawai da suka wuce
Gwamnatin Najeriya
Samu kari