Gwamnatin Najeriya
Hukumar shige da fice ta kasa ta sanar da karin kudin fasfo ga yan Najeriya masu shirin fita kasashen ketare daga N35,000 zuwa N50,000, daga N70,000 zuwa N100,000.
Kamfanoni hudu daga kasashen Togo da Benin sun gaza biyan Najeriya dala miliyan 14.19 na kudin wutar lantarkin da aka tura masu a watanni 3 na farkon 2024.
Kidiggiga ta nuna yadda shugaban kasa Bola Tinubu ya kashe makudan kudi har N2.3bn a harkar tafiye tafiye zuwa kasashen ketare duk da tsadar rayuwa.
Yar majalisar wakilai mai suna Adewunmi Onanuga ta ce ita ma tana jin yunwa kan halin da ake ciki kuma ta yi kira ga talakawa kan komawa gona domin samun sauki.
Kamfanin Zhongshan Fucheng Industrial Investment and Co. ya sake kwace karin kadarorin kasar nan da ke Liverpool a Ingila biyo bayan umarnin kotu.
Matasan Najeriya a kafar X sun yi rubdugu ga Reno Omokri kan kokarinsa na kare gwamnatin tarayya kan sayen sabon jirgi ga shugaban kasa Bola Tinubu.
Tsohon shugaban kungiyar NEITI, Waziri Adio ya bukaci kamfanin NNPCL ya fito ya yi bayani da kyau kan batun maido tallafin mai fetur da cire shi ga yan Najeriya.
Kungiyar Amnesty International ta yi kira ga rungunar yan sandan Najeriya kan rikicinsu da yan kwadago. Ta bukaci yan sanda su yi taka tsan tsan kan aikinsu.
Gwamnatin tarayya ta fadi dalilin sayawa shugaban kasa sabon jirgin sama kirar Airbus A330. Mun tattaro wasu muhimman abubuwa da ya kamata kusa ni game da jirgin.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari