Gwamnatin Najeriya
Gowon ya ce Yarjejeniyar Aburi ta rushe saboda Ojukwu na son ikon soji a yankuna. Ya ce rashin halartar taron Benin da Ojukwu ya yi ya ƙara rura wutar yaƙin basasa.
Tsohon minista a gwamnatin Buhari, Abubakar Malami ya yi wa Adam A Zango addu'a bayan hadarin mota da ya yi a hanyar Kano-Kaduna. Ya masa fatan alheri.
tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Bola Tinubu yana ikirarin dimokuradiyya yana yana take ta. Ya ce Tinubu na shirin dagula tarihin 12 ga Yuni.
Gwamnatin Tinubu ta fasa shirin azumi da addu’a don yunwa bayan suka daga jama’a kan dacewar shirin da halin da ƙasa ke ciki saboda wasu boyayyun dalilai.
Gwamnatin Donald Trump na duba yiwuwar sanya takunkumin biza ga Najeriya da wasu ƙasashe 24 na Afirka saboda zargin rashin bin ka'idojin tsaro a ƙasar.
Farfesa Wole Soyinka ya bukaci Bola Tinubu ya kaddamar da bincike kan kisan Kudirat Abiola, Bola Ige da Dele Giwa duk da karrama su da ya yi da lambar yabo.
Ma'aikatar noma da samar da abinci ta ayyana kwanaki uku da za a shafe ana azumi da addu'a domin a kawo karshen matsalolin da ke addabar Najeriya.
Yakin da aka fara tsakanin Iran da Isra'ila ya jawo tashin farashin danyen mai a kasuwar duniya. Hakan zai jawo Najeriya ta samu kudin kasafin 2025 sosai.
Kungiyoyi kamar na MOSOP da Ohanaeze sun koka kan karramawar da Tinubu ya yi duk da sun ce ya yi kokari. Tsohon gwamnan Ekiti, Kayode Fayemi ya yi korafi.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari